Hukumar tsaron farin kaya ta Najeriya (NSCDC) reshen jihar Kano, ta ce ta ceto mutane 13 da aka yi fataucin su a jihar. ...
Gwamnatin Jihar Neja ta yi gargadin cewa daga yanzu duk wani matashi ko gungun jama’a da aka samu da hannu wajen tashe-tashen hankula da...
Dakarun Sojin Najeriya Sun Kashe Mahara Bakwai Tare Da Kame Makamai Da Babura A Jihar Kaduna. Dakarun runduna ta daya ta sojojin Najeriya da aka...
Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Jigawa ta ce ta yi shirye-shiryen da suka dace domin samun nasarar aikin hajjin 2024. Daraktan ayyuka na hukumar...
Ministocin harkokin wajen Najeriya, Alhaji Yusuf Tuggar da na Jamhuriyar Benin, Olushegun Adjadi Bakaru, sun gudanar da wani taro a ranar Talata, da...
Gwamnan jihar Imo kuma shugaban kungiyar gwamnonin kudancin kasar ya bukaci sarakunan yankin da su kara himma wajen tabbatar da hadin kai, ci gaba da zaman...
Gwamnatin Tarayya tare da hadin gwiwar kungiyar Idea Lab sun tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa shirin da gwamnatin yanzu ta yi na fitar da ‘yan Nijeriya...
Babbar Kotun Shariar Musulunci da ke zamanta a Rijiyar Zaki a Jihar Kano ta bayar da umarnin tsare mutumin nan da ake zargi da cinna wa...
Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya kaddamar da azuzuwa 24 a babbar makarantar firamare karo na biyu a jihar, tare da daukar dalibai sama da...
Sakataren zartarwa na Hukumar Almajirai ta kasa Dr Muhammad Sani Idris ya ce gwamnatin tarayya ba za ta yi kasa a gwiwa ba wajen hukunta...
Gwamnatin jihar Kwara ta ce ta fara gudanar da bincike kan zargin rashin biyan albashi da wasu kudade na tsawon shekaru 21 ga wani...
Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya karbi rahoton kwamitin Hisba da aka kafa domin duba tsari da ayyukan Hisba a jihar. Da yake gabatar...
Shugaban Kasa Bola Tinubu ya mika ta’aziyyarsa ga gwamnati da al’ummar Jamhuriyar Musulunci ta Iran bisa rasuwar shugaba Ebrahim Raisi; Ministan harkokin wajen Iran, Hossein Amir-Abdollahian,...
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya kaddamar da rukunin ajujuwa 18 a makarantun Basic Education guda biyu dake karamar hukumar Zaria. Gwamnan a lokacin da yake...
Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da samarda wani da za a samar don gudanarda harkokin kasuwanci a cikinsa da haraji. Sharuɗɗan sa sun haɗa...