Connect with us

Ilimi

Gwamnan Jihar Kwara Ya Bukaci Kafafen Yada Labarai Su Rika Aiki Da Kwarewa

Published

on

An shawarci kwararrun kafafen yada labarai da su yi la’akari da kishin kasa a cikin rahotannin da suke bayarwa don inganta al’umma.

 

Gwamna ,AbdulRahman AbdulRazaq na jihar Kwara ya ba da shawarar a cikin sakonsa wajen makon ‘yan jarida nab ana da aka gudnaar a Ilorin babban birnin Jihar.

 

Gwamna AbdulRazaq wanda ya samu wakilcin babban sakataren yada labaran sa Rafiu Ajakaye ya ce ya kamata kafafen yada labarai su kiyaye dabi’ar aikin jarida.

 

Ya ce bai kamata a gurgunta karfin da kafafen yada labarai ke da shi na sauya al’amura da kyau ba.

 

Gwamna AbdulRazaq ya bayyana fatan cewa sabon ajandar fatan da gwamnati ke ciki zai kyautata rayuwa ga talakawa.

 

A cikin jawabinsa sashen masu aiko da rahotanni na kungiyar ‘yan jarida a jihar Kwara Mallam Abdulhakeem Garba , ya bada tabbacin cewa kwararrun kafafen yada labarai za su ci gaba da yin iya kokarinsu wajen baje kolin ayyukan a cikin al’umma kamar yadda suka tabbatar.

 

Ya kuma yi kira ga gwamnatin jihar Kwara da ta shirya rangadin da ‘yan jarida za su yi a kafafen yada labarai domin ba su damar bayar da rahoton ayyukan ci gaba a yankunan karkara.

 

Tun da farko a nasa jawabin shugaban kwamitin shirya makon manema labarai na NUJ, 2025, Mista Demola Akinyemi ya bayyana shirya shirin a matsayin gata da ba kasafai ake samun sa ba.

 

Ya mika godiyarsa ga ‘yan uwa da abokan arziki da suka goyi bayan taron wanda ake gudnaarwa duk shekara.

COV/ALI MUHAMMAD RABIU

Labarai

Labarai8 hours ago

Ana Zargin Mutum 140 Sun Bace Bayan Nutsewar Jirgin Ruwan Iran a Gaɓar Sri Lanka

Rundunar sojin ruwan Sri Lanka ta tabbatar da ceto mutum 32 bayan samun kiran gaggawa daga jirgin ruwan sojin Iran...

Ilimi9 hours ago

Gwamnatin Tarayya da ke Gusau za ta Kafa Cibiyar Nazari kan Tarihi da Al’adun Zamfara

Daga Aminu Dalhatu  Shugaban Jami’ar Tarayya da ke Gusau (FUGUS), Farfesa Tukur Adamu, ya sanar da shirin jami’ar na kafa...

Labarai9 hours ago

Jam’iyyar APC Ta Zaɓi Sabbin Shugabanni a Jihar Kano

Daga Abdullahi Jalaluddeen Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a Jihar Kano ta zaɓi sabbin shugabanni domin jagorantar harkokin jam’iyyar. Zaɓen,...

Labarai11 hours ago

Gwamnatin Jigawa Za Ta Kashe Miliyoyin Naira Don Sayen Gidaje 96 Daga Gwamnatin Tarayya

Daga Usman Muhammad Zaria Gwamnatin Jihar Jigawa ta amince da kashe sama da Naira Miliyan 853 domin sayen gidaje guda...

Labarai1 day ago

Hukumar Kula da Kogin Benuwe ta Dauki Matakin Yashe Laka da Yashi da ke Barazana ga Noman Rani

Ayyukan ban ruwa a yankin Kogin Benuwe na fuskantar barazana sakamakon taruwar Laka da Yashi a kogin, lamarin da ke...

Labarai2 days ago

Gwamna Namadi Ya Raba Tallafin Ramadan ga Ma’aikata da Marasa Galihu

Daga Usman Muhammad Zaria Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya raba tallafin kayan abinci na watan Ramadan tare da...

Labarai2 days ago

Sojoji Sun Yi Nasarar Kwato Dabbobi 257 da Aka Sace a Karamar Hukumar Gwarzo

Daga Abdullahi Jalaluddeen Sojojin Najeriya sun sami nasarar dawo da Shanu da Awaki  257 da aka sata a  wani aikin...

Labarai2 days ago

Uwargidan Gwamnan Zamfara ta Yaba da Yadda Aka yi Rabon Tallafin Ramadan

Daga Aminu Dalhatu  Uwargidan Gwamnan Jihar Zamfara, Hajiya Huriyya Dauda Lawal, ta yaba wa dukkan masu ruwa da tsaki bisa...

Labarai2 days ago

Gwamnatin Kebbi Za ta Raba Hatsi da Kayayyakin Aikin Gona ga Marasa Galihu

Daga Sani Dutsinma Gwamnatin Jihar Kebbi ta kammala shirye-shiryen raba kayayyakin aikin noma da nau’o’in hatsi daban-daban ga mutane miliyan...

Labarai3 days ago

Gwamnatin Kwara Ta Jaddada Kudurinta Na Kula Da Jin Daɗin Masu Harkar Sufuri

Gwamnatin Jihar Kwara ta bai wa masu harkar sufuri a jihar tabbacin ci gaba da kare muradunsu da jin daɗinsu....

Mafi Shahara