Connect with us

Labarai

An Warware Rikicin Shugabancin Da Ya Dabaibaye Kungiyar Likitocin Zamfara

Published

on

Kwamishinan lafiya na jihar Zamfara, Dr. Nafisa Muhammad Maradun, ta warware rikicin shugabancin kungiyar likitocin Najeriya NMA reshen jihar Zamfara.

 

Jami’in yada labarai, ma’aikatar lafiya. Sulaiman Isa ya bayyana hakan ne a wata sanarwa da ya fitar. Ya ce; Maradun tana magana ne a lokacin da ta karbi bakuncin kungiyar dattawan kungiyar reshen jihar Zamfara karkashin jagorancin Dr. Hassan Mamman a ziyarar ban girma da ya kai.

 

Kungiyar dattawan ta yaba da jajircewar Dr. Maradun da hangen nesa wajen jagorantar kungiyar likitocin Najeriya ta jaha a wannan lokaci mai cike da kalubale.

 

Taron ya kuma yi tsokaci kan tasirin sa hannun ta ga kungiyar da kuma tsarin kiwon lafiya baki daya a jihar.

 

Dakta Nafisa Maradun ta jaddada fifikon inganta fannin lafiya bisa tsarin ceton lafiyar al’umma na Gwamna Dauda Lawal.

 

Ta nuna jin dadinta da ziyarar kungiyar dattawan tare da jaddada kudurin yin aiki kafada da kafada da kungiyar likitocin domin cimma manufofin shirin ceto.

 

Ziyarar na nuna wani gagarumin mataki na karfafa hadin gwiwa tsakanin ma’aikatar lafiya da kwararrun likitoci a jihar.

 

REL/AMINU DALHATU/Wababe

 

Labarai

Labarai2 days ago

An Yi Wa Jami’an FRSC A Jos Gwajin Idanu Kyauta Domin Ranar Glaucoma Ta Duniya

Jami’an kula da hanya na Hukumar Kiayyae hadura ta kasa a Jos sun samu damar yin gwajin idanu da kuma...

Labarai2 days ago

Kwastam Ta Kama Kayayyakin Fasa Kwauri Na Naira Miliyan 478 A Kwara

Hukumar Kwastam ta Najeriya, reshen Jihar Kwara, ta ce ta kama tare da kwace kayayyakin da aka haramta da kuma...

Labarai2 days ago

Mataimakin Gwamnan Zamfara Ya Yi Rijista a Jam’iyyar APC

Mataimakin Gwamnan Jihar Zamfara, Malam Mani Malam Mummuni, ya yi rijista a hukumance a matsayin cikakken ɗan jam’iyyar APC. An...

Labarai2 days ago

Jami’ar Bayero Kano Ta Yi Martani Kan Zargin Damfarar Dalibi

Jami’ar Bayero Kano (BUK) ta yi martani kan zarge-zargen da ke yawo cewa wani mutum da ake zargin yana ikirarin...

Labarai2 days ago

Matashi Mai Digiri Na Farko Na Sayar Da Ruwan Leda A Taraba

Wani matashi mai digirin na 2 a fannin Ilimin (Theology) kuma wanda ya kammala karatun Physics, mai suna Hilekann Eric,...

Labarai4 days ago

Tinubu Ya Nada Lamido Yuguda Mataimakin Gwamnan Babban Bankin Kasa

Daga Bello Wakili Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya nada Lamido Abubakar Yuguda a matsayin Mataimakin Gwamnan Babban Bankin Kasa CBN,...

Labarai4 days ago

An Nada Kabir Yahaya Darakta Janar na Farko na Filin Jirgin Sama da ke Gusau

Daga Aminu Dalhatu Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya amince da naɗin Kabir Yahaya Gusau a matsayin Darakta Janar na...

Labarai4 days ago

Kwastam ta Kama Kayayyaki na Sama da Naira Miliyan 478 a Jihar Kwara

Daga Ali Muhammad Rabi’u  Hukumar Kwastam ta Kasa reshen Jihar Kwara ta kama tare da kwace kayayyakin da aka haramta...

Labarai5 days ago

NEMA Da Masu Ruwa Da Tsaki Sun Kara Haɗa Gwiwa Don Hana Aukuwar Ambaliya Da Hadarin Tankar Mai

  By Adamu Yusuf   Hukumar Bayar da Agajin Gaggawa ta Ƙasa (NEMA), tare da haɗin gwiwar masu ruwa da...

Labarai6 days ago

Kaduna Ta Kaddamarda Shirin Rabon Maganin Kariya Daga Cutar Dundumi

  Daga Khadija Kubau   Ma’aikatar Lafiya ta Jihar Kaduna tareda haɗin gwiwar kungiyar Sightsavers sun kaddamar da shirin raba...

Mafi Shahara