Kasuwanci
Gwamnati Ta Gargaɗi ‘Yan NIjeriya Kan Shan Gishiri Fiye Da Kima
Gwamnatin Najeriya ta ja hankalin ‘yan ƙasar da su rage yawan shan gishiri a abincinsu na yau da kullum domin kariya daga cutuka da ke saurin kisa.
Ministan lafiyar ƙasar, Farfesa Muhammad Ali Pate ne ya yi gargaɗin a ranar Talata lokacin bikin makon taƙayta shan gishiri a Abuja.
Ministan ya ce “shan gishiri fiye da ƙima gishiri na da illa a rayuwarmu inda yake ta’azzara cutar hawan jini wadda ke haddasa bugun zuciya da shanyewar ɓrin jiki”.
Ya ƙara da cewa shan gishiri fiye da ƙima a Najeriya babban abu ne da ke taimakawa da kaso 10 na mace-macen da ake yi a ƙasar.
-
Labarai2 days agoIran ta Tabbatar da Kisan Ayatollah Khamenei a Hare-haren Amurka da Isra’ila
-
Labarai4 days agoMajalisar Dokokin Jihar Kaduna Ta Amince da Kasafin Kudin Kananan Hukumomin Jihar na 2026
-
Labarai4 days agoAzumin Ramadan: Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu Ya Bada Tallafin Kudi ga Marasa Galihu
-
Labarai6 days agoUwargidan Gwamnan Zamfara Ta Kaddamar da Rabon Tallafin Ramadan ga Marasa Galihu
-
Labarai6 days agoWani Bam Kirar Hannu Ya Fashe a Kan Hanyar Gusau Zuwa Funtua
-
Labarai3 days agoBankin Raya Kasashen Afirka Zai Samar da Shirin Bunƙasa Aikin Noma a Jigawa
-
Labarai3 days agoGwamnatin Jigawa ta Gargadi ‘Yan Kwangila Kan Ingancin Abincin Ramadan
-
Labarai3 days agoMasarautar Hadejia ta Raba Zakkar Kayan Amfanin Gona da Dabbobi a Garin Unik
