Allah Ya yi wa Abdulwahab Umar Namadi, dan gwamnan jihar Jigawa rasuwa. Marigayin ya rasu ne da yammacin yau Alhamis sakamakon wani mummunan hatsarin...
Gwamnan Jihar Jigawa Malam Umar Namadi ya kaddamar da taron yini biyu kan dandalin sada zumunta wanda cibiyar manema labarai ta Danmodi Media ta shirya. Taron...
Kwamishinan yada labarai matasa da wasanni na jihar Jigawa, Alhaji Sagir Musa Ahmed ya bada kyautuka ga kungiyoyin wasanni da suka yi fice a gasar wasan...
A kokarin da take na inganta rayuwar al’umma, Majalisar Karamar Hukumar Kauru da ke Jihar Kaduna ta raba kayayyakin abinci na miliyoyin Naira ga marasa galihu....
Gwamnatin Jihar Jigawa tace ta kwace dazukan gwamnati a hannun jama’a, za kuma a bada aron su ga jama’a domin yin noma. Gwamna Umar Namadi ya...
Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Jigawa Alhaji Haruna Aliyu Dangyatin ya ce gwamnatin Gwamna Umar Namadi ba ta tsoma baki a harkokin majalisa tun farkon kama mulki....
Hukumar jin dadin alhazai ta jihar Jigawa ta ce za a fara jigilar maniyyata na bana daga ranar Litinin 3 ga watan Yuni 2024. Babban Daraktan...
Hukumar Jin dadin alhazai ta Jihar Jigawa ta bukaci maniyyatan Jihar su zama cikin shiri domin ana dab da fara jigilar su zuwa kasa mai tsarki...
Gwamna Umar Namadi na Jihar Jigawa ya ce gwamnati ta sanya jihar a cikin wani tushe na farfado da tattalin arziki da wadata cikin shekara daya...
Gwamna Umar Namadi ya bayar da takardun kama aiki na dindindin ga malaman makarantu 3,143, tare da daukar ma’aikatan wucin gadi 2,445 a jihar. Da...
Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya kaddamar da bikin aza harsashin gina rukunin dindindin na kwalejin jinya da ungozoma da ke Hadejia na naira biliyan...
Gwamna Umar Namadi na Jihar Jigawa ya ce gwamnatinsa ta yi nasarar tallafa wa manoma don noma sama da hekta 200,000 na shinkafa a bana, inda...
Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Jigawa ta ce ta yi shirye-shiryen da suka dace domin samun nasarar aikin hajjin 2024. Daraktan ayyuka na hukumar...
Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya karbi rahoton kwamitin Hisba da aka kafa domin duba tsari da ayyukan Hisba a jihar. Da yake gabatar...
Kwamishina a hukumar Aikin Hajji ta kasa mai kula da Arewa maso yamma, Sheikh Muhammad Ibn Uthman ya kai ziyarar gani da ido hukumar jin dadin...