Malamai da shugabannin makarantu daga kananan hukumomi goma na jihar Jigawa sun yaba wa Hukumar Kula da Kananan Yara ta Majalisar Dinkin Duniya UNICEF, da Kungiyar...
Gamayyar kungiyoyin jam’iyyar APC a jihar Jigawa sun yi Allah wadai da ɗabi’ar sakataren kudi na jam’iyyar ta ƙasa, Alhaji Bashir Usman Gumel, suna bayyana halayensa...
Asusun Kula da Yara na Majalisar Dinkin Duniya (UNICEF),da Kungiyar Tarayyar Turai (EU), tare da hadin gwiwar Hukumar Ilimi ta Firamare ta Jihar Jigawa(SUBEB) sun horas...
Jihar Jigawa ta samar da gagarumin ci gaba a fannin samar da makamashi, bayan da Gwamna Malam Umar Namadi ya kaddamar da aikin karamar tashar lantarki...
Ƙungiyar Jigawa FADAMA CARES ta taya murna ga Dr. Saifullahi Umar bisa nadin sa a matsayin Daraktan Janar na farko na Hukumar Sauya Fasalin Noma ta...
Shugaban Kwamitin Majalisar Dokokin Jihar Jigawa mai kula da harkokin kananan hukumomi, Alhaji Aminu Zakari, ya ce suna ziyarar gani da ido a kananan hukumomi 27...
A kalla gonakin shinkafa 995 ne ambaliya ta lalata a kauyuka 16 da ke mazabar Kuzunzumi a ƙaramar hukumar Babura. Mai magana da yawun al’ummomin da...
Gwamna Malam Umar Namadi ya yaba wa shugabannin da suka gabata bisa jajircewa da sadaukarwar da suka yi wajen shimfiɗa tubalin ci gaban jihar tun daga...
Sakatariyar ƙungiyar ‘yan jaridu ta Najeriya (NUJ), reshen Jihar Jigawa, Aisha Ahmed, ta sauka daga mukaminta. A cikin wata wasiƙa da ta aike wa shugaban ƙungiyar,...
Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu, Dr. Builder Muhammad Uba, ya taya Shugaban Karamar Hukumar Dutse, Dr. Sibu Abdullahi murna, bisa samun nasarar zama sabon Shugaban Ƙungiyar...
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya rantsar da sabbin kwamishinonin dindindin guda biyu na Hukumar Ma’aikatan Jihar. Wadanda aka nada su ne Alhaji Babandi Saleh...
Gwamnatin Jihar Jigawa ta sake jaddada kudurinta na rage wa manoma wahalhalu wajen jigilar amfanin gonakinsu zuwa kasuwanni mafi kusa a fadin jihar. Gwamna Umar Namadi...
Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Jigawa, ƙarƙashin jagorancin shugabanta Ahmed Umar Labbo, ta mayar da kudi sama da Naira Miliyan 31 ga mahajjata 930 da...
Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu, Dr. Builder Muhammad Uba ya kaddamar da dashen itatuwa a rukunin sabbin gidaje na Danmodi dake a Jihar Jigawa. A jawabin...
Mai martaba Sarkin Kazaure, Alhaji Najib Husaini Adamu, ya bada tabbacin hadin kai da goyon bayan sa ga sabuwar shugabar Kwalejin fasahar sadarwa da adana bayanai...