Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Kaduna ta fara biyan Naira 61,080 ga mahajjata 6,239 kowannensu, da suka yi aikin Hajji daga jihar a shekarar...
Ma’aikatan gwamnati a Kano sun ci gaba da gudanar da ayyukansu a daidai lokacin da ake kawo karshen bukukuwan Kirsimeti. Ziyarar da aka...
Gwamna Abdullahi Sule na jihar nasarawa, ya rattaba hannu a kan kasafin kudi na naira biliyan 384.3. Gwamnan yayin da yake gabatar da...
Darakta Janar na Gidan Rediyon Tarayyar Najeriya FRCN, Dr Mohammed Bulama ya mika ta’aziyya ga Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa bisa rasuwar mahaifiyarsa da babban...
Shugaban kasa Bola Tinubu ya bayyana matukar farin cikinsa kan sake bude matatar mai ta Warri (WRPC) da Kamfanin Mai na Kasa (NNPCL) ya yi,...
Majalisar Dokokin Jihar Jigawa ta amince da kudurin kasafin kudin shekara ta 2025 na sama da naira miliyan dubu 698. Haka kuma majalissar ta amince da...
Hukumar Hana Sha da Fataucin Miyagun Kwayoyi ta Kasa (NDLEA) reshen jihar Kwara, ta kama tan 2 da digo 6 na miyagun kwayoyi, tare da kama...
Shugaba Bola Tinubu ya mika sakon ta’aziyyarsa ga gwamnati da al’ummar Amurka bisa rasuwar tsohon shugaban kasar Jimmy Carter, wanda ya rasu yana da...
Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammad Sa’ad Abubakar ya yi kira ga al’ummar Musulmin kasar nan da su fara neman ganin jinjirin watan Rajab a gobe Talata...
Gwamna Dauda Lawal ya amince da biyan albashin wata daya kyauta da aka fi sani da 13th months ga ma’aikatan jihar Zamfara. A wata sanarwa...
Gwamnatin Nasarawa ta karyata labarin da wata kafar yada labarai ta wallafa akan rashin ingancin kayan karatu a jihar. Gwamnatin jihar nasarawa tace babu kamshin...
Tsohon gwamnan jihar Zamfara kuma Sanata mai wakiltar mazabar Zamfara ta yamma, Alhaji Abdulaziz Yari Abubakar, ya kaddamar da aikin sake gina gidaje sama da...
Allah Ya yi wa Abdulwahab Umar Namadi, dan gwamnan jihar Jigawa rasuwa. Marigayin ya rasu ne da yammacin yau Alhamis sakamakon wani mummunan hatsarin...
Gamnatin tarayyar Najeriya ta yi kakkausar suka kan zargin da shugaban mulkin sojan Jamhuriyar Nijar, Janar Abdourahamane Tchiani ya yi a wani faifan bidiyo da ke...
Shugaba Bola Tinubu ya yi kira da a yi taka tsantsan tare da bin muhimman matakan tsaro don hana barkewar gobara da sauran hadurra. Shugaban ya...