Gwamna Dauda Lawal na karbar bakuncin gwamnonin da aka zaba a karkashin jam’iyyar PDP don wani muhimmin taro a jihar Zamfara. Wata sanarwa da mai...
Ministan tsaron Isra’ila, Israel Katz, ya bayyana cewa za a lalata birnin Gaza gaba ɗaya idan kungiyar Hamas ta ƙi miƙa makamai da kuma sakin dukkan...
Darakta-Janar na Hukumar Kula da Masana’antu na Tsaro ta Najeriya-DICON, Manjo Janar Babatunde Alaya ya ba da shawarar a yi kokarin hadin gwiwa wajen inganta muhalli...
Wasu fusatattun mutane sun kashe wata mata da aka yi kuskure daukar ta cikin masu garkuwa da mutane ce a babbar kasuwar Ipata da ke karamar...
Cibiyar Fasahar Sadarwa da Ci Gaba (CITAD) ta shirya taron wayar da kan jama’a mai taken “Monopolies to Fediverse: A Peep into a Alternative Social Media...
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bar Yokohama na kasar Japan zuwa kasar Brazil, inda zai fara ziyarar aiki a ranar 24 ga watan Agusta. Mai...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC, ta bayyana Kamilu Sa’idu na jam’iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaben cike gurbi na mazabar Kaura...
Shugaban Hukumar Tattara Kudaden Shiga na Jihar Kaduna (KADIRS), Kwamared Jerry Adams, ya ce zai ci gaba da tallafawa kungiyoyin da ke gudanar da ayyukan...
Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu, Dr. Builder Muhammad Uba ya kaddamar da dashen itatuwa a rukunin sabbin gidaje na Danmodi dake a Jihar Jigawa. A jawabin...
Hukumar Kula da Lafiya A Matakin Farko ta Jihar Kano (KSPHCMB) ta fara raba kayayyakin kula da mata masu juna biyu, da kananan yara kyauta a...
Gwamnatin Jihar Kwara ta sake jaddada aniyarta na ci gaba da tallafawa Hukumar Wayar da Kan Jama’a ta Kasa (NOA) domin tabbatar da cimma manufarta ta...
Gwamnatin Jihar Kano tare da haɗin gwiwar Hukumar ’Yan Sanda ta Ƙasa sun kammala binciken matasa 718 da suka daina harkar daba a ƙarƙashin shirin ‘Safe...
Mai martaba Sarkin Kazaure, Alhaji Najib Husaini Adamu, ya bada tabbacin hadin kai da goyon bayan sa ga sabuwar shugabar Kwalejin fasahar sadarwa da adana bayanai...
Kwamitin kula da harkokin lafiya na majalisar wakilai ya yaba wa jihar Jigawa bisa kasancewarta jagaba a shirin samar da lafiya ga kowa ta hanyar manyan...
A yunƙurinta na inganta harkar kiwon lafiya, Karamar Hukumar Gwarzo ta raba muhimman magunguna da kayan aikin ga cibiyoyin kiwon lafiya a gundumomi 10. An gudanar...