Labarai
Tinubu Ya Nada Ibrahim Masari a Matsayin Mai Ba Shi Shawara Kan Harkokin Siyasa
Daga Bello Wakili
Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya naɗa Ibrahim Aminu Masari a matsayin Mai ba shi Shawara na Musamman kan Harkokin Siyasa.
Wata sanarwa da Mai ba Shugaban Ƙasa Shawara na Musamman kan Yaɗa Labarai Bayo Onanuga ya sanya wa hannu, ta bayyana cewa an fara naɗa Masari a shekarar 2023 a matsayin Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Ƙasa kan Harkokin Siyasa.
Kafin naɗin nasa, Ibrahim Kabiru Masari wanda ɗan asalin jihar Katsina ne, ya taɓa riƙe mukamin Sakataren jin dadi da walwala(Welfare Secretary) na jam’iyyar a lokacin jagorancin tsohon Shugaban Jam’iyyar na Ƙasa, .
Masari zai yi aiki ne tare da Alhaji Ya’u Darazau, wanda aka naɗa a matsayin Mai ba Shugaban Ƙasa Shawara na Musamman kan Harkokin Siyasa a watan Yulin 2023.
-
Labarai4 days agoRukunin Farko na Maniyyatan Jihar Jigawa Ya Tashi Zuwa Kasar Saudiyya
-
Labarai2 days agoJihar Jigawa Ta Kammala Jigilar Alhazai Zuwa Kasa Mai Tsarki
-
Labarai4 days agoRukunin Farko na Alhazan Jihar Kebbi ya Isa Kasa Mai Tsarki
-
Kasuwanci2 days agoBOA da Majalisar Wakilai za su Samar da Injinan Noma a Dukkan Mazabu
-
Labarai5 days agoKashim Shettima Ya Kaddamar da Jirgin Farko na Maniyyatan Najeriya
-
Labarai4 days agoGwamnan Jigawa Ya Bukaci Alhazai Su Yi Addu’ar Zaman Lafiya da Ci Gaban Najeriya
-
Labarai2 days agoGwamna Bago Ya Umurci SEMA Ta Gaggawata Kai Tallafi ga Wadanda Iftila’in Guguwa ya Shafa a Mokwa da Bida
-
Ilimi2 days agoUwargidan Gwamnan Zamfara Ta Yaba wa Ministar Harkokin Mata Kan Inganta Rayuwar Al’umma
