Kungiyar Ma’aikatan Lafiya ta Najeriya (MHWUN), reshen Jihar Zamfara, ta ayyana yajin aikin gargadi na kwanaki bakwai bisa zargin wariya a aiwatar da tsarin albashi na...
Gwamnatin jihar Kwara tare da hadin gwiwar Gidauniyar MTN, da Ofishin Majalisar Ɗinkin Duniya kan Yaki da Miyagun Ƙwayoyi (UNODC), da Hukumar Yaki da Sha da...
Gwamnatin jihar Jigawa ta amince da biyan Naira Biliyan Daya domin ci gaba da bayar da ingantattun ayyukan kiwon lafiya ga mutane masu rauni dubu 287...
Uwargidan Shugaban Kasa Sanata Oluremi Tinubu, ta ƙaddamar wata gasa ta muhalli a faɗin ƙasa wacce aka ƙirƙira domin ƙarfafa dasa bishiyoyi, tsaftar muhalli da kuma...
Hukumar Haraji ta Nasarawa ta Hukumar Tara Haraji ta Jihar Nasarawa ta tara Naira biliyan 16 da Miliyan 500 daga watan Janairu zuwa Agustan 2025. Shugaban...
An gudanar da taron farko tare da sabon Daraktan Shiyya na Rediyon Najeriya Kaduna, a ranar Laraba, 10 ga Satumba, 2025. Taron wanda aka fara...
Jami’ar Bayero Kano (BUK) ta sake jaddada kudirinta na ci gaba da samar da sauye-sauyen zamani wajen tafiyar da harkokin kuɗi a aikin gwamnati a Najeriya...
Matasan Nepal da suka gudanar da zanga-zangar cin hanci da rashawa sun yi iƙirarin cewa wasu masu neman dama ne suka ƙwace zanga-zangar, suka rikiɗe ta...
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya tabbatar wa masu zuba jari na duniya cewa ƙofar jihar Zamfara a buɗe take ga zuba jari. Gwamnan da sauran...
Uwargidan shugaban kasar Najeriya kuma shugaban kungiyar Renewed Hope Initiative (RHI) ta kasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta jaddada kudirinta na ganin wadanda suka ci gajiyar...
Gwamnatin Tarayya ta samar da tsarin wayarda kan jama’a game da Tattalin Arziki wanda zai inganta gaskiya, kishin ƙasa, rikon amana da a duk wani abu...
Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Jihar Zamfara (ZMSCHST) Tsafe ta bayyana shirin bullo da manufofin karfafa tsarin kwalejojin CSSP don inganta ayyukan kwalejin zuwa tsarin fasahar...
Gwamnatin Birtaniya, ta hannun ofishin kula da kasashen renon Ingila (FCDO) tare da haɗin gwiwar UNICEF, ta ware Fam Miliyan 19 domin ƙarfafa gina makarantu da cibiyoyin...
Ƙungiyar Ma’aikatan Man Fetur da Gas ta Kasa (NUPENG), ta dakatar da yajin aikinta bayan kulla yarjejeniya da mahukunta matatar man fetur ta Dangote kan haƙƙin...
Gwamnatin Birtaniya ta sanar da bayar da tallafin fam miliyan 19 domin gina asibitoci da makarantun zamani masu jure sauyin yanayi a Najeriya. Sanarwar ta fito...