Gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara ya kaddamar da jigilar maniyyata kashin farko zuwa kasa mai tsarki domin gudanar da aikin hajjin 2024. Gwamna Dauda Lawal...
Sama da dalibai 115 daga makarantu daban-daban da suka yi rajista da Solid Foundation Tutor a jihar Taraba sun samu maki 250 zuwa sama a jarabawar...
A ciki gaba da gudanar da bukukuwan cika shekara ɗaya a karagar mulkin jihar Zamfara, ranar Litinin ne Gwamna Dauda Lawal ya ƙaddamar da wasu manyan...
An bude taron kwanaki biyu na kasa da kasa kan matsalar tsaro da sake tsugunar da jama’a da sake gina kasar a birnin Maiduguri na jihar...
Wata Kungiya mai zaman kanta (NGO) ta da ake kira Netherland African Business Council (NABC) a turance, ta ce ta horar da manoma 41 kan noman...
Rukunin farko na maniyyata 383 daga jihar Borno ya isa garin kasa mai tsarki da safiyar yau Litinin tare da ragowar maniyyata 27 daga jihar Yobe....
Gwamna Abba Kabir Yusuf na Jihar Kano ya kaddamar da jirgin farko na maniyyata aikin hajjin bana a jihar. Da yake jawabi yayin kaddamarwar, Gwamna...
Gwamnatin tarayya ta baiwa gwamnatin jihar Borno tallafin buhunan abinci dubu talatin da shida da dari biyu da goma sha hudu masu nauyin kilogiram hamsin. Da...
Gwamnatin Jihar Kaduna ta kammala shirye-shiryen bayar da aikin gina makarantun sakandare 50 a fadin jihar. Gwamnan jihar Malam Uba Sani ne ya sanar da hakan...
Gwamnatin jihar Kano za ta yi wa yara 6,000 a cibiyoyin lafiya 1,346 gwajin cutar tarin fuka kyauta. Kwamishinan lafiya na jihar Dr. Abubakar Labaran Yusuf...
Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya kaddamar da bikin aza harsashin gina rukunin dindindin na kwalejin jinya da ungozoma da ke Hadejia na naira biliyan...
An kwashe sama da makwanni biyu ana gwabza fada tsakanin sojojin Sudan da wata fitacciyar kungiyar sa-kai kan wani babban birnin da ke yammacin yankin Darfur...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ondo ta tabbatar da cewa wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun kai hari kan wata motar...
Gwamnatin Kano ta ba wa Mashawarcin Shugaban Kasa kan sha’anin Tsaro Nuhu Ribadu hakuri kan zargin hannunsa a rikicin masarautun jihar. Radio Nijeriya ya ruwaito mataimakin...
Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Nasarawa, Danladi Jatau, ya yi kira da a kara hada kai domin kawo karshen yawan yaran da ba su zuwa makaranta, da...