Majalisar dattijai ta yi kira da a kara tsaurara matakan tsaro da ka’idojin aiki kan ayyukan hakar ma’adinai a kasar. Majalisar dattijai ta yanke wannan kuduri...
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba ya jaddada kudirin gwamnatinsa na samar da ababen more rayuwa da suka dace a fadin kananan hukumomi 44 na jihar. ...
Mataimakin gwamnan jihar Kebbi, Sanata Umar Abubakar Tafida, ya karyata rade-radin da jam’iyyar PDP ta yi na kin mika mulki daga hannun gwamna a duk lokacin...
Mai Alfarma Sarkin Musulmi Muhammad Saad Abubakar ya ayyana yau Juma’a 7 ga watan Yuni 2024 a matsayin ranar daya ga watan ZULHIJJA. A wata sanarwa...
Masu aikin ceto sun ceto mutane bakwai da suka makale a wani wajen hakar ma’adanai a yankin Galadima Kogo da ke karamar hukumar Shiroro ta Jihar...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta kama wasu mutane 19 da ake zargi da aikata laifuka daban-daban da suka hada da fashi da makami,...
Slovenia ta zama ƙasar Turai ta baya-bayan nan da ta amince da ƙasar Falasdinu a hukumance, a wani mataki da gwamnatin ke fatan zai ƙara matsin...
Shugaban shirin sabunta fata na Renewed Hope Initiative ta kasa kuma uwargidan shugaban kasar Najeriya, Sanata Oluremi Tinubu ta bada tabbacin samar da karin agaji ga...
Gwamnan jihar Kebbi, Kwamared Nasir Idris, ya amince da nadin Dr. Abubakar Boyi-Dallatu a matsayin shugaban kwalejin kimiya da fasaha ta jihar Kebbi, dake Dakingari. ...
Hukumar tsaro ta farin kaya ta Najeriya ta kama wasu mutane biyu da ake zargi da sace wayoyin turakun lantarki dake kan hanyar motar unguwar Fagge...
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas amince da tsarin kwamitin rabon tarakta a jihar. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da sakataren gwamnatin jihar, Cif...
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta ce mutane 8 ne suka rasa rayukansu a sanadiyyar bala’o’i daban-daban a cikin watan Mayun 2024. Jami’in hulda...
Shugaba Kasa Bola Tinubu ya umurci Ministan Kudi da Tattalin Arziki, Wale Edun, da ya lissafo abin da za a kasha idan Gwamnati ta biya sabon...
Jami’ar Fasaha ta Tarayya ta Minna da ke jihar Neja ta zama ta biyu a cikin jami’o’in Najeriya a lambar yabo ta tallafin bincike na Asusun...
Shugaban kwamitin majalisar dattijai mai kula da ayyukan noma da raya karkara, Sanata Saliu Mustapha, ya Jaddada kudirinsa na tallafama yunkurin gwamnatin tarayya wajen bunkasa sashen...