Labarai
Gwamnatin Tarayya za ta kara yawan mutanen da za ta bai wa tallafin kudi

Gwamnatin Tarayya na shirin sake fara bai wa talakawan kasar da kuma mafiya rauni miliyan 12 kuɗaɗen tallafi.
A halin yanzu, kusan mutane miliyan uku ne ke amfana da wadannan shirye-shiryen na tallafi, amma saboda tsadar rayuwa, gwamnati na sa ran karin iyalai miliyan 12 za su cancanci karɓan wadannan kudade.
Ministan kudi da tattalin arziki, Wale Edun, ne ya sanar da wannan shirin yayin wani taron ma’aikata a Uyo, da ke jihar Akwa-Ibom.
Ministan ya ce manufar ita ce a bayar da tallafin kuɗi ga al’ummar da ke fuskantar ƙalubalen tattalin arziki da domin magance buƙatunsu na gaggawa, ta yadda za a rage talauci.
Shawarar sanar da shugaba Tinubu kan shawarar kwamitin ɗin kafin a kammala rahoton karshe shi ne a sanar da shi abubuwan da ke faruwa.
Edun ya jaddada yin amfani da fasaha don tabbatar da biyan kuɗi mai inganci da gaskiya, da guje wa ayyukan hannu da jinkiri.
-
Labarai3 days agoIran ta Tabbatar da Kisan Ayatollah Khamenei a Hare-haren Amurka da Isra’ila
-
Labarai4 days agoMajalisar Dokokin Jihar Kaduna Ta Amince da Kasafin Kudin Kananan Hukumomin Jihar na 2026
-
Labarai4 days agoAzumin Ramadan: Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu Ya Bada Tallafin Kudi ga Marasa Galihu
-
Labarai7 days agoUwargidan Gwamnan Zamfara Ta Kaddamar da Rabon Tallafin Ramadan ga Marasa Galihu
-
Labarai4 days agoBankin Raya Kasashen Afirka Zai Samar da Shirin Bunƙasa Aikin Noma a Jigawa
-
Labarai6 days agoWani Bam Kirar Hannu Ya Fashe a Kan Hanyar Gusau Zuwa Funtua
-
Labarai1 day agoGwamna Namadi Ya Raba Tallafin Ramadan ga Ma’aikata da Marasa Galihu
-
Labarai3 days agoGwamnatin Jigawa ta Gargadi ‘Yan Kwangila Kan Ingancin Abincin Ramadan
