Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba ya jaddada kudirin gwamnatinsa na samar da ababen more rayuwa da suka dace a fadin kananan hukumomi 44 na jihar. ...
Mataimakin gwamnan jihar Kebbi, Sanata Umar Abubakar Tafida, ya karyata rade-radin da jam’iyyar PDP ta yi na kin mika mulki daga hannun gwamna a duk lokacin...
Shugaban shirin sabunta fata na Renewed Hope Initiative ta kasa kuma uwargidan shugaban kasar Najeriya, Sanata Oluremi Tinubu ta bada tabbacin samar da karin agaji ga...
Gwamnan jihar Kebbi, Kwamared Nasir Idris, ya amince da nadin Dr. Abubakar Boyi-Dallatu a matsayin shugaban kwalejin kimiya da fasaha ta jihar Kebbi, dake Dakingari. ...
Hukumar tsaro ta farin kaya ta Najeriya ta kama wasu mutane biyu da ake zargi da sace wayoyin turakun lantarki dake kan hanyar motar unguwar Fagge...
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas amince da tsarin kwamitin rabon tarakta a jihar. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da sakataren gwamnatin jihar, Cif...
Shugaba Kasa Bola Tinubu ya umurci Ministan Kudi da Tattalin Arziki, Wale Edun, da ya lissafo abin da za a kasha idan Gwamnati ta biya sabon...
Shugaban kwamitin majalisar dattijai mai kula da ayyukan noma da raya karkara, Sanata Saliu Mustapha, ya Jaddada kudirinsa na tallafama yunkurin gwamnatin tarayya wajen bunkasa sashen...
Nigeria, we hail thee, Our own dear native land, Though tribe and tongue may differ, In brotherhood, we stand, Nigerians all, and proud to serve Our...
Majalisar wakilai za ta sanyawa Ministan Muhalli da Darakta Janar na Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA) takunkumi idan har suka kasa amsa gayyatar...
Gwamna Umar Namadi na Jihar Jigawa ya ce gwamnati ta sanya jihar a cikin wani tushe na farfado da tattalin arziki da wadata cikin shekara daya...
Fitaccen Malamin Addinin Musulunci a Bauchi Sheik Dahiru Usman Bauchi Ya Amince Da Hada Ilimin boko da Manhajin Almajiri. Jagoran mabiya darikar Tijjaniya Sheikh Dahiru...
Wata kungiya mai zaman kanta mai suna ‘Inmates Educational Foundation’ (IEF) ta kaddamar da gyara wasu rukunin ajujuwa guda biyu tare da bayar da gudummawar kayayyakin...
Majalisar dattawa ta gayyaci ministan ilimi da hukumar bayar da tallafin karatu ta tarayya bisa jinkirin biyan dalibai hakkokinsu. Majalisar dattawa a ranar Talata ta...
Gwamna Yusuf ya haramta duk wata zanga-zanga a bainar jama’a, umarnin kama wasu dalibai da ake zargin sun yi zanga-zanga Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir...