Daga Usman Muhammad Zaria Cibiyar Binciken Wuraren Shuka ta Jami’ar Bayero Kano (Centre for Dryland Agriculture – CDA) tare da hadin gwiwar shirin inganta harkar noma...
Daga Abdullahi Shettima Gidauniyar IRM ta bayar da guraben karatu ga dalibai 100 na fannin Community Health, domin ƙarfafa ma’aikatan lafiya da inganta samun kulawar...
Kwamitin sulhu na Majalisar Ɗinkin Duniya zai yi wani zama a Litinin mai zuwa don baiwa mambobinsa damar kaɗa ƙuri’a kan ƙudirin shugaba Donald Trump na...
Gwamnan jihar Taraba ya sanar da cewa zai fice daga jam’iyyar PDP mai adawa zuwa All Progressives Congress (APC) ranar Laraba mai zuwa. Da yake magana...
Jam’iyyar PDP ta kori Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, tsohon gwamnan Jihar Ekiti, Ayodele Fayose da tsohon sakataren jam’iyyar na ƙasa, Samuel Anyanwu. PDP ta...
Hukumar Kwastam ta Najeriya ta ce tana ƙara ƙoƙari wajen aiwatar da cikakken tsarin Yarjejeniyar Cinikayya ta Nahiyar Afrika (AfCFTA), yayin da kasar ke shirin karɓar...
Daga Usman Muhammad Zaria Gwamna Umar Namadi ya kulla yarjejeniya da Cibiyar Binciken Shinkafa ta Afrika (AfricaRice) domin hanzarta bunkasa noman shinkafa da karfafa samar da...
Daga Abdullahi Shettima Gwamnatin Jihar Kaduna ta nesanta kanta daga rahoton da jaridar Sahara Reporters ta wallafa, wanda ya zargi gwamnatin jihar da gaza wajen magance...
Gwamnatin Jihar Kwara ta jaddada kudirinta na ba da ingantaccen kulawa da kuma ƙarfafa matakan rigakafi ga waɗanda suka tsira daga cin zarafin jima’i da na...
A ci gaba da aikace-aikacen yaki da ta’addanci da laifuffuka a fadin Jihar Taraba karkashin Operation Lafiya Nakowa, sojojin Runduna ta 6 ta Sojan Nijeriya /...
Gwamnan Jihar Nasarawa, Injiniya Abdullahi Sule, ya bayyana cewa hangen nesansa na ƙarfafa masana’antu a jihar shi ne domin ƙirƙirar ayyukan yi da kuma inganta rayuwar...
A wani sabon yunƙuri na inganta haƙƙin yara da walwalarsu, Hukumar kula da kananan yara ta MDD wato UNICEF tare da haɗin gwiwar Hukumar Wayarda kan...
Shugaban Karamar Hukumar Nasarawa da ke Jihar Kano, Yusuf Shuaibu Imam, ya yi kira ga mazauna yankin da su ziyarci ofisoshin Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta...
Gidauniyar fadakar da al’umma akan dokoki da ka’idoji ta Nijeriya ta kaddamar da kwamiti a jihar Nasarawa domin aiwatarwa da sa ido kan shirin mata, zaman...
Daga Bashir Meyere Majalisar Dattawan Najeriya ta amince da bukatar Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, na neman rancen Naira Tiriliyan 1.15 domin cike gibin kasafin kudin...