Hukumomin kasar Chadi sun tabbatar da mutuwar daya daga cikin shugaban ‘yan adawa Yaya Dillo bayan wani samame da jami’an tsaro suka kai ofishin jam’iyyarsa a...
Gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya kaddamar da rabon kayan abinci ga iyalai musu rauni sama da dubu dari daya a kananan hukumomin Maiduguri ...
Kamfanin sarrafa albarkatun mai na Najeriya, NNPCL ya ce ya gano haramtattun matatun mai 84 da haramtattun bututan mai 66 cikin makon da ya gabata a...
Shugaban kunguyar a Jihar Plateau Comrade Eugene Manji yace tsadar rayuwa da ake fuskanta a kasan Nan ya wuce tunanin kowane Dan kasan Nan. Masu gangamin...
’Yar Najeriya mai shekaru 19 mai suna Hajara Ibrahim Dan’azumi, ta lashe gasar karatun Alkur’ani ta Duniya ta bana. Malama Hajara ta zama Gwarzuwar Shekara ce...
Ƙungiyar masu gidajen burodi ta Najeriya (AMBCN) ta ce ta dakatar da duk wasu ayyukanta daga yau 27 ga watan Fabarairu. A cikin wata sanarwa da...
Shugaban Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC), Joe Ajaero, ya damka wa majalisar dokoki ta kasa kundin bukatun al’ummar Najeriya zuwa ga gwamnatin tarayya. Bukatun da...
Babban Bankin Najeriya ya kayyade wa ’yan canji yadda za su rika sayar da Dala, da kuma ribar da za su dora. A ranar Talata babban...
Gwamna Umar Namadi na Jihar Jigawa ya kaddamar da hukumar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa a jihar. Yayin jawabinsa a wajen bikin...
Wata Babbar Kotu a Jihar Kano, karkashin jagorancin Mai Sharia Aisha Mahmud, ta ba da umarnin kamo mawaki Ado Isa Gwanja. Kotun ta kuma haramta wa...
Wata gobara da ta tashi da tsakar dare ta lalata sama da shaguna 50 da kadarori da kudin su ya kai naira miliyan 150 a kasuwar...
Gwamnatin Jihar Borno ta fara rabon gidaje 447 na sake tsugunar da ‘yan gudun hijira a yankin Dalori dake karamar hukumar Konduga a jihar. Gwamna...
Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar ya yi kira ga jama’ar Najeriya da su guji gudanar da zanga-zanga domin ba ita ba ce mafita kan...
Hukumar EFCC mai yaki da masu karya tattalin arzikin kasa ta tsare wasu ma’aikatan banki su shida kan zargin sayar da sabbin takardun kudi na Naira a Jihar...
Najeriya ta amince ta maido da wutar lantarki da ta yanke wa Jamhuriyar Nijar bayan kungiyar ECOWAS ta dage takunkumin da ta kakabawa kasashen Nijar din...