Shugaban kwamitin majalisar dattijai mai kula da ayyukan noma da raya karkara, Sanata Saliu Mustapha, ya Jaddada kudirinsa na tallafama yunkurin gwamnatin tarayya wajen bunkasa sashen...
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya jaddada cewa ayyukan samar wa al’umma mafita da gwamnatinsa ke yi na samun tagomashi sosai, kuma an samu gagarumin sakamako...
Nigeria, we hail thee, Our own dear native land, Though tribe and tongue may differ, In brotherhood, we stand, Nigerians all, and proud to serve Our...
Majalisar wakilai za ta sanyawa Ministan Muhalli da Darakta Janar na Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA) takunkumi idan har suka kasa amsa gayyatar...
Gwamna Umar Namadi na Jihar Jigawa ya ce gwamnati ta sanya jihar a cikin wani tushe na farfado da tattalin arziki da wadata cikin shekara daya...
Sojojin Isra’ila na cigaba da luguden bama-bamai a kudancin Gaza, duk da kiran da ake musu na su tsagaita wuta domin daina kashe fararan-hula. Algeria ta...
Fitaccen Malamin Addinin Musulunci a Bauchi Sheik Dahiru Usman Bauchi Ya Amince Da Hada Ilimin boko da Manhajin Almajiri. Jagoran mabiya darikar Tijjaniya Sheikh Dahiru...
Wata kungiya mai zaman kanta mai suna ‘Inmates Educational Foundation’ (IEF) ta kaddamar da gyara wasu rukunin ajujuwa guda biyu tare da bayar da gudummawar kayayyakin...
Majalisar dattawa ta gayyaci ministan ilimi da hukumar bayar da tallafin karatu ta tarayya bisa jinkirin biyan dalibai hakkokinsu. Majalisar dattawa a ranar Talata ta...
Gwamna Yusuf ya haramta duk wata zanga-zanga a bainar jama’a, umarnin kama wasu dalibai da ake zargin sun yi zanga-zanga Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir...
Sama da dalibai 115 daga makarantu daban-daban da suka yi rajista da Solid Foundation Tutor a jihar Taraba sun samu maki 250 zuwa sama a jarabawar...
A ciki gaba da gudanar da bukukuwan cika shekara ɗaya a karagar mulkin jihar Zamfara, ranar Litinin ne Gwamna Dauda Lawal ya ƙaddamar da wasu manyan...
An bude taron kwanaki biyu na kasa da kasa kan matsalar tsaro da sake tsugunar da jama’a da sake gina kasar a birnin Maiduguri na jihar...
Wata Kungiya mai zaman kanta (NGO) ta da ake kira Netherland African Business Council (NABC) a turance, ta ce ta horar da manoma 41 kan noman...
Rundunar ‘yan sandan jihar Ondo ta tabbatar da cewa wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba sun kai hari kan wata motar...