Ilimi
An Fara Yiwa Maniyatan Aikin Hajjin Bana Bita a Kaduna

Hukumar kula da aikin hajji ta jihar Kaduna ta kaddamar shirin ilmamtarda maniyatan aikin hajjin bana da ya zama wajibi ga kowane maniyaci ya halarta.
Mai magana da yawun hukumar alhazan Yunusa Muhammad Abdullahi ya bayyana cewa ana gudanar da bitar asabar da lahadi na kowane mako, kuma a dukkanin kananan Hukumomin jihar Kaduna 23.
A sakon da shugaban hukumar alhazan na jihar Kaduna Malam. SALIHU S. Abubakar ya aika dashi wajen taron bitar, yayi bayanin cewa, manufar Shirin ita ce tabbatar da cewa an ilmantar da maniyatan yadda zasu sauke faralinsu.
An dai dauko kwarrun malamai da aka dorawa alhakin gabatar da wannan bita ga maniyatan bana na jihar Kaduna.
Safiya Abdulkadir
S
-
Labarai2 days agoIran ta Tabbatar da Kisan Ayatollah Khamenei a Hare-haren Amurka da Isra’ila
-
Labarai4 days agoMajalisar Dokokin Jihar Kaduna Ta Amince da Kasafin Kudin Kananan Hukumomin Jihar na 2026
-
Labarai4 days agoAzumin Ramadan: Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu Ya Bada Tallafin Kudi ga Marasa Galihu
-
Labarai6 days agoUwargidan Gwamnan Zamfara Ta Kaddamar da Rabon Tallafin Ramadan ga Marasa Galihu
-
Labarai6 days agoWani Bam Kirar Hannu Ya Fashe a Kan Hanyar Gusau Zuwa Funtua
-
Labarai3 days agoBankin Raya Kasashen Afirka Zai Samar da Shirin Bunƙasa Aikin Noma a Jigawa
-
Labarai3 days agoGwamnatin Jigawa ta Gargadi ‘Yan Kwangila Kan Ingancin Abincin Ramadan
-
Labarai3 days agoMasarautar Hadejia ta Raba Zakkar Kayan Amfanin Gona da Dabbobi a Garin Unik
