Connect with us

Labarai

An Bai Wa Alhazan Jihar Naija Tabbacin Samun Kyakkyawar Kulawa Yayin Aikin Hajji

Published

on

Alhazan jihar Neja sun samu tabbacin kyautata walwala da jin dadinsu yayin da suke kasa mai tsarki  don gudanar da aikin hajjin bana.

Mataimakin gwamnan jihar, Kwamared Yakubu Garba ya ba da wannan tabbacin ga jirgin karshe na jigilar alhazan jihar  daga filin jirgin sama na Bola Ahmad Tinubu da ke Minna zuwa birnin Madina na kasar Saudiyya.

Kwamared Yakubu Garba ya ce  gwamnatin jihar Naija a karkashin jagorancin Gwamna Mohammed Umar Bago Alhazan jihar ta yi tanadi na musamman ga Alhazan domin samun  kyakkyawar kulawar da ta da ce yayin gudanar da aikin hajjin bana ba tare da wata matsala ba.

Ya kuma yi kira ga Mahajjatan da su yi addu’a ga jihar Neja da kasa baki daya, domin fatan Allah Ya warware dukkan kalubalen da ake fuskanta.

A nasa jawabin Amirul Hajj na jihar kuma Sarkin Kagara, Ahmed Garba Gunna Attahiru na biyu, ya bayyana jin dadinsa bisa goyon baya da hadin kan da  Gwamna Umar Bago ya ba su domin gudanar da aikinsu.

Ya ce a nasu bangaren mambobin tawagarsa za su yi duk mai yiwuwa don tabbatar da ganin sun sauke nauyin da aka daura musu.

 

Aliyu Lawal

 

Labarai

Labarai12 hours ago

Hukumar Kula da Kogin Benuwe ta Dauki Matakin Yashe Laka da Yashi da ke Barazana ga Noman Rani

Ayyukan ban ruwa a yankin Kogin Benuwe na fuskantar barazana sakamakon taruwar Laka da Yashi a kogin, lamarin da ke...

Labarai1 day ago

Gwamna Namadi Ya Raba Tallafin Ramadan ga Ma’aikata da Marasa Galihu

Daga Usman Muhammad Zaria Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya raba tallafin kayan abinci na watan Ramadan tare da...

Labarai2 days ago

Sojoji Sun Yi Nasarar Kwato Dabbobi 257 da Aka Sace a Karamar Hukumar Gwarzo

Daga Abdullahi Jalaluddeen Sojojin Najeriya sun sami nasarar dawo da Shanu da Awaki  257 da aka sata a  wani aikin...

Labarai2 days ago

Uwargidan Gwamnan Zamfara ta Yaba da Yadda Aka yi Rabon Tallafin Ramadan

Daga Aminu Dalhatu  Uwargidan Gwamnan Jihar Zamfara, Hajiya Huriyya Dauda Lawal, ta yaba wa dukkan masu ruwa da tsaki bisa...

Labarai2 days ago

Gwamnatin Kebbi Za ta Raba Hatsi da Kayayyakin Aikin Gona ga Marasa Galihu

Daga Sani Dutsinma Gwamnatin Jihar Kebbi ta kammala shirye-shiryen raba kayayyakin aikin noma da nau’o’in hatsi daban-daban ga mutane miliyan...

Labarai2 days ago

Gwamnatin Kwara Ta Jaddada Kudurinta Na Kula Da Jin Daɗin Masu Harkar Sufuri

Gwamnatin Jihar Kwara ta bai wa masu harkar sufuri a jihar tabbacin ci gaba da kare muradunsu da jin daɗinsu....

Labarai2 days ago

Gwamnan Zamfara Ya Haramta Karbar Kudin Haraji A Hannu

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayar da umarnin dakatar da duk wani tsarin karbar kuɗaɗen shiga ta tsabar kuɗi...

Labarai2 days ago

Gwamnatin Tarayya Ta Faɗaɗa Rijistar Tallafin Jama’a Domin Tantance Masu Buƙata

Gwamnatin Tarayya na faɗaɗa tare da ƙarfafa Rijistar Tallafin Jama’a ta Ƙasa National Social Register domin tabbatar da cewa an...

Labarai2 days ago

Gwamna Idris Ya Ba da Umarnin Binciken Gobarar da Ta Tashi a Makarantar Nurul Haqq da ke Birnin Kebbi

Gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris, ya bayar da umarnin gaggauta kafa wani kwamitin bincike mai ƙarfi domin gano musabbabin gobarar...

Labarai2 days ago

Taraba Ta Kaddamar da Rarraba Kayan Aikin A Kananan Hukumomi 16

Hukumar Kula da Ci gaban Kiwon Lafiyar Matakin Farko ta Jihar Taraba ƙarƙashin Shirin IMPACT, ta ƙaddamar da rarraba kayan...

Mafi Shahara