Connect with us

Fasaha

‘Yan Sanda Sun Kama Direban Da Ya Dauki Bajimi A Kujerar Fasinja

Published

on

Jami’an ’yan sanda sun kama wani direba mai suna Lee Meyer saboda daukar bajimi a kujerar fasinja ta gaba wadda aka kebe don dan Adam.

Bajimin nau’in Watusi mai girman kaho ’yan sandan birnin Norfolk a Gundumar Nebraska da ke Amurka ne suka kama direban bayan samun korafin da aka yi musu game da bajimin da mutumin ya dauka, in ji kafar labarai ta News Channel Nebraska.

Lee Meyer mazaunin garin Neligh—yana tuki tare da bajimi mai suna Howdy Doody, a kowace hanyar.

Hukumomin da suke kula da hanyoyi a yau da kullun kuma sun ga alama mai launin rawaya a gefen motar bayan sun duba sai ga bajimin a ciki.

“Jami’an sun samu kiran waya da ke nuna wata mota na shiga garin tare da saniya,” kamar yadda Kyaftin din ’Yan sanda Chad Reiman ya shaida wa tashar.

“Sun yi tunanin cewa zai zama dan maraki ne, ko wani karamin dabba ko wani abu da zai shiga cikin motar.

“Sakamakon haka, jami’in ya umarci jami’in da ke kula da hanyar ya dakatar da motar saboda dalilin tsaro,” in ji Reiman.

Reiman ya ci gaba da cewa, “Akwai wasu batutuwa masu muhimmanci game da wannan hali.

Jami’in ya zabi ya rubuta masa gargadi kuma ya roke shi ya dauki bajimin ya koma gida ya bar birnin.

“Ban san dalilin da ya sa yake yin hakan ba a ranar,” Reiman ya bayyana wa kafar labarai ta People.com

Labarai

Labarai3 hours ago

Hukumar Kula da Kogin Benuwe ta Dauki Matakin Yashe Laka da Yashi da ke Barazana ga Noman Rani

Ayyukan ban ruwa a yankin Kogin Benuwe na fuskantar barazana sakamakon taruwar Laka da Yashi a kogin, lamarin da ke...

Labarai23 hours ago

Gwamna Namadi Ya Raba Tallafin Ramadan ga Ma’aikata da Marasa Galihu

Daga Usman Muhammad Zaria Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya raba tallafin kayan abinci na watan Ramadan tare da...

Labarai1 day ago

Sojoji Sun Yi Nasarar Kwato Dabbobi 257 da Aka Sace a Karamar Hukumar Gwarzo

Daga Abdullahi Jalaluddeen Sojojin Najeriya sun sami nasarar dawo da Shanu da Awaki  257 da aka sata a  wani aikin...

Labarai1 day ago

Uwargidan Gwamnan Zamfara ta Yaba da Yadda Aka yi Rabon Tallafin Ramadan

Daga Aminu Dalhatu  Uwargidan Gwamnan Jihar Zamfara, Hajiya Huriyya Dauda Lawal, ta yaba wa dukkan masu ruwa da tsaki bisa...

Labarai1 day ago

Gwamnatin Kebbi Za ta Raba Hatsi da Kayayyakin Aikin Gona ga Marasa Galihu

Daga Sani Dutsinma Gwamnatin Jihar Kebbi ta kammala shirye-shiryen raba kayayyakin aikin noma da nau’o’in hatsi daban-daban ga mutane miliyan...

Labarai1 day ago

Gwamnatin Kwara Ta Jaddada Kudurinta Na Kula Da Jin Daɗin Masu Harkar Sufuri

Gwamnatin Jihar Kwara ta bai wa masu harkar sufuri a jihar tabbacin ci gaba da kare muradunsu da jin daɗinsu....

Labarai1 day ago

Gwamnan Zamfara Ya Haramta Karbar Kudin Haraji A Hannu

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayar da umarnin dakatar da duk wani tsarin karbar kuɗaɗen shiga ta tsabar kuɗi...

Labarai1 day ago

Gwamnatin Tarayya Ta Faɗaɗa Rijistar Tallafin Jama’a Domin Tantance Masu Buƙata

Gwamnatin Tarayya na faɗaɗa tare da ƙarfafa Rijistar Tallafin Jama’a ta Ƙasa National Social Register domin tabbatar da cewa an...

Labarai1 day ago

Gwamna Idris Ya Ba da Umarnin Binciken Gobarar da Ta Tashi a Makarantar Nurul Haqq da ke Birnin Kebbi

Gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris, ya bayar da umarnin gaggauta kafa wani kwamitin bincike mai ƙarfi domin gano musabbabin gobarar...

Labarai1 day ago

Taraba Ta Kaddamar da Rarraba Kayan Aikin A Kananan Hukumomi 16

Hukumar Kula da Ci gaban Kiwon Lafiyar Matakin Farko ta Jihar Taraba ƙarƙashin Shirin IMPACT, ta ƙaddamar da rarraba kayan...

Mafi Shahara