Labarai
Shugaban Kasa Ya Jajanta wa Yan Kasuwar Da Gobara Ta Shafa A Abuja
Shugaba Bola Tinubu ya yi kira da a yi taka tsantsan tare da bin muhimman matakan tsaro don hana barkewar gobara da sauran hadurra.
Shugaban ya bayar da wannan shawarar ne a lokacin da yake jajanta wa ‘yan kasuwa a kasuwar Karu da ke cikin babban birnin tarayya wanda gobarar ta shafa.
Wata sanarwa da mai baiwa shugaban kasa shawara kan harkokin yada labarai Cif Ajuri Ngelale ya sanyawa hannu, ta ce shugaban kasar ya ba wa wadanda gobarar ta shafa tabbacin samun cikakken goyon bayan gwamnatinsa.
A yammacin ranar Alhamis ne gobara ta tashi a kasuwar inda ta lalata dukiya da sauran kayayyaki masu daraja.
Bello Wakili/Wababe
-
Labarai3 days agoIran ta Tabbatar da Kisan Ayatollah Khamenei a Hare-haren Amurka da Isra’ila
-
Labarai4 days agoMajalisar Dokokin Jihar Kaduna Ta Amince da Kasafin Kudin Kananan Hukumomin Jihar na 2026
-
Labarai4 days agoAzumin Ramadan: Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu Ya Bada Tallafin Kudi ga Marasa Galihu
-
Labarai7 days agoUwargidan Gwamnan Zamfara Ta Kaddamar da Rabon Tallafin Ramadan ga Marasa Galihu
-
Labarai6 days agoWani Bam Kirar Hannu Ya Fashe a Kan Hanyar Gusau Zuwa Funtua
-
Labarai4 days agoBankin Raya Kasashen Afirka Zai Samar da Shirin Bunƙasa Aikin Noma a Jigawa
-
Labarai1 day agoGwamna Namadi Ya Raba Tallafin Ramadan ga Ma’aikata da Marasa Galihu
-
Labarai4 days agoMasarautar Hadejia ta Raba Zakkar Kayan Amfanin Gona da Dabbobi a Garin Unik
