Gwamnatin Tarayya tare da hadin gwiwar kungiyar Idea Lab sun tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa shirin da gwamnatin yanzu ta yi na fitar da ‘yan Nijeriya...
Babbar Kotun Shariar Musulunci da ke zamanta a Rijiyar Zaki a Jihar Kano ta bayar da umarnin tsare mutumin nan da ake zargi da cinna wa...
Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya kaddamar da azuzuwa 24 a babbar makarantar firamare karo na biyu a jihar, tare da daukar dalibai sama da...
Sakataren zartarwa na Hukumar Almajirai ta kasa Dr Muhammad Sani Idris ya ce gwamnatin tarayya ba za ta yi kasa a gwiwa ba wajen hukunta...
Gwamnatin jihar Kwara ta ce ta fara gudanar da bincike kan zargin rashin biyan albashi da wasu kudade na tsawon shekaru 21 ga wani...
Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya karbi rahoton kwamitin Hisba da aka kafa domin duba tsari da ayyukan Hisba a jihar. Da yake gabatar...
Jamhuriyar Dimokaraɗiyar Congo ta ce ta daƙile wani yuƙurin kifar da gwamnatin shugaba Felix Tshisekedi a Kinshasha, kuma har da ƴan ƙasashen waje a cikin masu ...
Majalisar dokokin jihar Kano ta bukaci gwamnatin jihar da ta taimaka wa iyalan wadanda suka mutu da wadanda suka jikkata a harin masallaci da ya faru ...
Shugaban Kasa Bola Tinubu ya mika ta’aziyyarsa ga gwamnati da al’ummar Jamhuriyar Musulunci ta Iran bisa rasuwar shugaba Ebrahim Raisi; Ministan harkokin wajen Iran, Hossein Amir-Abdollahian,...
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya kaddamar da rukunin ajujuwa 18 a makarantun Basic Education guda biyu dake karamar hukumar Zaria. Gwamnan a lokacin da yake...
Shugaban kasa Bola Tinubu ya amince da samarda wani da za a samar don gudanarda harkokin kasuwanci a cikinsa da haraji. Sharuɗɗan sa sun haɗa...
An bayyana cewa wasu ’yan kungiyar mata ta kungiyar Kiristoci ta Najeriya (WOWICAN) su shida ne suka rasa rayukansu a wani hadarin mota da ya rutsa...
Rundunar ‘yan banga ta Najeriya (VGN) reshen jihar Taraba ta yi nasarar ceto wasu mutane uku da aka yi garkuwa da su. Kakakin rundunar, Suleiman...
An dage tashin jirgin farko daga filin jirgin sama na Janar Tunde Idiagbon na kasa da kasa na Ilorin don gudanar da aikin hajjin bana na...
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour (LP) a zaben 2023, Peter Obi, ya ziyarci wadanda kona masallacin Kano ya shafa. Dan takarar shugaban...