Ilimi
Majalisa ta amince da ƙudirin kafa asusun tallafawa hukumar NYSC

Majalisar dattijai ta amince da wani kudirin doka da ke neman a kafa asusun tallafawa masu yi wa kasa hidima (NYSC).
Ƙudurin dokar wanda Sanata Yemi Adaramodu ne ya dauki nauyinsa na neman samar da dorewar samun kuɗi ga hukumar ta NYSC da koyon sana’o’i da horarwa da karfafawa ‘yan kungiyar kwarin gwiwa da sake horar da ma’aikatan hukumar da kuma bunƙasa sansani mai inganci.
Adaramodu yayin da yake zantawa da manema labarai bayan zartar da ƙudurin dokar ya tabbatar da cewa idan aka sanya hannu kan dokar, ba za a ci zarafin hukumar ta NYSC ba kamar sauran shirye-shiryen shiga tsakani da ake yi.
-
Labarai3 days agoIran ta Tabbatar da Kisan Ayatollah Khamenei a Hare-haren Amurka da Isra’ila
-
Labarai4 days agoMajalisar Dokokin Jihar Kaduna Ta Amince da Kasafin Kudin Kananan Hukumomin Jihar na 2026
-
Labarai4 days agoAzumin Ramadan: Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu Ya Bada Tallafin Kudi ga Marasa Galihu
-
Labarai6 days agoUwargidan Gwamnan Zamfara Ta Kaddamar da Rabon Tallafin Ramadan ga Marasa Galihu
-
Labarai6 days agoWani Bam Kirar Hannu Ya Fashe a Kan Hanyar Gusau Zuwa Funtua
-
Labarai3 days agoBankin Raya Kasashen Afirka Zai Samar da Shirin Bunƙasa Aikin Noma a Jigawa
-
Labarai3 days agoGwamnatin Jigawa ta Gargadi ‘Yan Kwangila Kan Ingancin Abincin Ramadan
-
Labarai3 days agoMasarautar Hadejia ta Raba Zakkar Kayan Amfanin Gona da Dabbobi a Garin Unik
