Shugaba Kasa Bola Tinubu ya umurci Ministan Kudi da Tattalin Arziki, Wale Edun, da ya lissafo abin da za a kasha idan Gwamnati ta biya sabon...
Nigeria, we hail thee, Our own dear native land, Though tribe and tongue may differ, In brotherhood, we stand, Nigerians all, and proud to serve Our...
Gwamna Umar Namadi na Jihar Jigawa ya ce gwamnati ta sanya jihar a cikin wani tushe na farfado da tattalin arziki da wadata cikin shekara daya...
Fitaccen Malamin Addinin Musulunci a Bauchi Sheik Dahiru Usman Bauchi Ya Amince Da Hada Ilimin boko da Manhajin Almajiri. Jagoran mabiya darikar Tijjaniya Sheikh Dahiru...
Gwamna Yusuf ya haramta duk wata zanga-zanga a bainar jama’a, umarnin kama wasu dalibai da ake zargin sun yi zanga-zanga Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba Kabir...
An bude taron kwanaki biyu na kasa da kasa kan matsalar tsaro da sake tsugunar da jama’a da sake gina kasar a birnin Maiduguri na jihar...
Gwamnatin Kano ta ba wa Mashawarcin Shugaban Kasa kan sha’anin Tsaro Nuhu Ribadu hakuri kan zargin hannunsa a rikicin masarautun jihar. Radio Nijeriya ya ruwaito mataimakin...
Majalisar kungiyar ‘yan jarida ta Najeriya reshen jihar Kano ta kaddamar da kwamitin tantance mutane biyar domin shirya zaben jihar. An zabo mambobin ne a...
Gwamnatin jihar Bauchi za ta hada gwiwa da Hukumar Almajiri da Yara da basa zuwa Makaranta don daukar nauyin karatun yara marasa galihu. Gwamna Bala...
Majalisar dokokin jihar Kano ta rusa dukkanin masarautun jihar guda biyar. Wannan ya biyo bayan muhawarar da aka tafka a zauren Majalisar dokokin jihar dazu dazun...
Babban Bankin Najeriya (CBN) ya bukaci ɗaukacin ’yan canjin kuɗaɗen ƙasashen ƙetare su sake rajista domin ci gaba da harkokinsu. Babban bankin ya bayar da wannan...
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya raba tiraktocin noma goma sha uku domin taimakawa manoma da nufin bunkasa noma. Da yake jawabi a wajen...
Gwamna Yusuf Ya Yi Haɗin gwiwa da Gwamnatin Ƙasar Netherland Ba ta Kan Tsaron Abinci, Sauyin Yanayi Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya...
Hukumar tsaron farin kaya ta Najeriya (NSCDC) reshen jihar Kano, ta ce ta ceto mutane 13 da aka yi fataucin su a jihar. ...
Gwamnatin Jihar Neja ta yi gargadin cewa daga yanzu duk wani matashi ko gungun jama’a da aka samu da hannu wajen tashe-tashen hankula da...