Labarai
Babban Layin Lantarki Na Kasan Nan Ya Sake Lalacewa
An sake fuskantar katsewar wutar lantarki sakamakon lalacewar babban layin lantarki na ƙasar nan a ranar Alhamis.
Layin ya lalace ne da misalin ƙarfe 4:30 na yamma, inda ya jefa miliyoyin ‘yan ƙasar da kuma sana’o’insu cikin duhu.
Wannan ne karo na huɗu da ake samun irin wannan matsalar a shekarar 2024.
Tuni kamfanonin samar da lantarki suka nemi afuwar kwastomominsu tare da sanar da su cewa “waɗanda abin ya shafa suna bakin ƙoƙarinsu wajen ganin an shawo kan matsalar”.
Ya zuwa ƙarfe 4:00 na yammacin Alhamis ɗin, kasar ta samar da lantarki mai yawan megawatts 2,984 ne kacal cikin kusan 8,000 da take iya tattarawa.
-
Labarai3 days agoIran ta Tabbatar da Kisan Ayatollah Khamenei a Hare-haren Amurka da Isra’ila
-
Labarai4 days agoMajalisar Dokokin Jihar Kaduna Ta Amince da Kasafin Kudin Kananan Hukumomin Jihar na 2026
-
Labarai4 days agoAzumin Ramadan: Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu Ya Bada Tallafin Kudi ga Marasa Galihu
-
Labarai7 days agoUwargidan Gwamnan Zamfara Ta Kaddamar da Rabon Tallafin Ramadan ga Marasa Galihu
-
Labarai4 days agoBankin Raya Kasashen Afirka Zai Samar da Shirin Bunƙasa Aikin Noma a Jigawa
-
Labarai6 days agoWani Bam Kirar Hannu Ya Fashe a Kan Hanyar Gusau Zuwa Funtua
-
Labarai1 day agoGwamna Namadi Ya Raba Tallafin Ramadan ga Ma’aikata da Marasa Galihu
-
Labarai3 days agoGwamnatin Jigawa ta Gargadi ‘Yan Kwangila Kan Ingancin Abincin Ramadan
