Majalisar Dattawa ta sahale wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ciyo bashin Dala miliyan 500 da nufin samar da mitocin wutar lantarki ga ’yan Najeriya. A...
An sake fuskantar katsewar wutar lantarki sakamakon lalacewar babban layin lantarki na ƙasar nan a ranar Alhamis. Layin ya lalace ne da misalin ƙarfe 4:30 na...