Gwamnatin Jihar Kwara ta bai wa masu harkar sufuri a jihar tabbacin ci gaba da kare muradunsu da jin daɗinsu. Kwamishinan Sufuri na jihar, Lafia Korasabi,...
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayar da umarnin dakatar da duk wani tsarin karbar kuɗaɗen shiga ta tsabar kuɗi a faɗin jihar, domin ƙarfafa tsarin...
Gwamnatin Tarayya na faɗaɗa tare da ƙarfafa Rijistar Tallafin Jama’a ta Ƙasa National Social Register domin tabbatar da cewa an tantance gidaje marasa ƙarfi a faɗin...
Gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris, ya bayar da umarnin gaggauta kafa wani kwamitin bincike mai ƙarfi domin gano musabbabin gobarar da ta tashi a Makarantar Nurul...
Hukumar Kula da Ci gaban Kiwon Lafiyar Matakin Farko ta Jihar Taraba ƙarƙashin Shirin IMPACT, ta ƙaddamar da rarraba kayan aikin lafiya da babura ga jami’an...
Majalisar dokokin jihar Kaduna ta amince da kudurin kasafin kudin kananan hukumomi na shekarar 2026, inda ta amince da sama da Naira biliyan 152 ga kananan...
Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi, ya ce ƙasarsa a shirye take ta taimaka wajen “sauƙaƙa tattaunawa” tsakanin Pakistan da Afghanistan bayan da rikici ya barke...
Majalisar Dattawa ta bukaci tawagar tattalin arzikin gwamnati da ta tsara hanya mai ma’ana domin komawa tsarin kasafin kuɗi da ya fi mayar da hankali kan...
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya ƙaddamar da rabon takin zamani da sauran muhimman kayan noma domin tallafa wa manoma a kakar noman rani a faɗin...
A wani yunkuri na ƙarfafa shirin rigakafin yau da kullum, Hukumar Kula da Lafiyar Matakin Farko ta Jihar Kano ta gudanar da wata ganawa ta musamman...
Mahukuntan jami’ar Bayero Kano sun sanar da haramta duk wasu bukukuwan “signing-out” da kuma amfani da rigunan kammala karatu ba tare da izini ba a harabar...
Kungiyar ‘yan jarida ta Najeriya NUJ reshen jihar Kebbi, ta yi watsi da ikirarin da tsohon shugaban kungiyar kwadago ta Najeriya (NLC), AbdulWaheed Ibrahim Umar ya...
Gwamnatin jihar Kwara ta baiwa kungiyoyin mata a fadin jihar da su taka rawar gani wajen gudanar da ayyukan ci gaban al’umma don karfafa daidaito, hada...
Gwamnatin jihar Kaduna da karamar hukumar Birnin Gwari sun jaddada aniyarsu na karfafa hadin gwiwa domin kare rayuka da dukiyoyi a yankin. Shugaban karamar hukumar Birnin...
An buɗe sabuwar Gadar TRC da aka gina a wurin tashar samar da wutar lantarki ta ruwa mai ƙarfin megawatt 6 (6MW) a Challawa, domin amfanin...