Hedikwatar Khatam al-Anbiya, wacce ita ce babbar cibiyar da ke kula da daidaita ayyukan rundunonin sojin Iran, ta yi barazanar kai hare-hare kan gidajen jami’an Amurka...
An bayyana cikar shekaru 75 da kafuwar Radio Nigeria a matsayin wani babban mataki wajen gina ci gaban zamantakewa, tattalin arziki da al’adun ƙasar nan. Tsohon...
Hukumar Kula da Asibitocin Jihar Kano ta tabbatar da rasuwar ɗaya daga cikin jarirai biyar da aka haifa a Asibitin Kwararru ta Murtala Muhammad dake Kano,...
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da kafa wani asusun tallafi na musamman domin taimaka wa jami’an rundunar sojin Najeriya, waɗanda suka jikkata a bakin...
Asibitin Kula da Lafiya na Tarayya da ke Gusau, ya karɓi tarin littattafan kiwon lafiya da mujallu daga Sir Emeka Offor Foundation, a wani ɓangare na...
Cibiyar kula da lafiya dake Saye Zaria, ta gudanar da gangamin wayar da kai kan cutar tarin fuka (TB) a masallatan Juma’a da coci-coci, tare da...
Dubban mabiya addinin Kirista a jihar Kwara sun fito kan tituna domin bikin Palm Sunday, ranar tunawa da shigowar Yesu Almasihu cikin birnin Urushalima cikin nasara,...
Ƙungiyar Sarrafa dabbobi ta kasa ta bayyana cewa haɗin gwiwa da rundunar sojin Najeriya na da muhimmiyar rawa wajen magance matsalolin da suka haɗa da matsin...
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana matuƙar farin cikinsa bayan nasarar gudanar da gwajin saukar jirgi na farko a sabon Filin Jirgin Sama na Ƙasa...
Rundunar ‘yan sandan Jihar Bauchi ta tabbatar da cafke wani matashi da ake zargi da aikata garkuwa da yaro da kuma kisan kai, a wani lamari...
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce “muna son tattaunawa da Iran” to amma kuma “babu wanda za mu yi magana da shi,” in ji Trump a...
Gwamnan Jihar Kwara, AbdulRahman AbdulRazaq, tare da Sanata Abubakar Bukola Saraki da Sarkin Ilorin, Alhaji Ibrahim Sulu-Gambari, sun taya al’ummar Musulmi murnar bikin Eid-el-Fitr, wanda ke...
Tsohon Shugaban Ƙasa, Janar Abdulsalami Abubakar (mai ritaya), ya buƙaci al’ummar Musulmi da su aiwatar da darussan da suka koya a watan Ramadan domin inganta rayuwarsu....
A Jihar Jigawa, al’ummar Musulmi a birnin Dutse sun fito da yawa domin gudanar da sallar Idi raka’o’i biyu ta Eid-el-Fitr, wadda ke nuna ƙarshen watan...
Al’ummar Jihar Kano sun gudanar da bikin Eid-el-Fitr na bana cikin kwanciyar hankali da farin ciki, duk da tsauraran matakan tsaro da aka shimfiɗa a sassa...