Connect with us

Ilimi

An Bukaci Ma’aurata Su Rika Neman Sani Kafin Su Fara Tara ‘Ya’ya

Published

on

An bukaci ‘yan Najeriya da su halarci zaman nasiha kafin rungumar aikin tarbiyyar yara domin samun nasarar samun iyali.

 

Wata kwararriyar kare hakkin yara kuma mai bada shawarwari akan harkokin rayuwa, Misis Gbemisola Osagede-Daramola ta yi wannan kiran yayin da take zantawa da manema labarai a Ilorin.

 

A cewarta akwai basirar tarbiyyar da ma’aurata ke bukata kafin su karbi aikin tarbiyyar yaran da zasu haifa

 

Ta bayyana cewa galibin ma’aurata da iyaye ba sa fahimtar aikin nasiha da horar da ’yan uwansu kafin su yi tsalle cikin harkokin auratayya.

 

Daramola ta jaddada bukatar kafa makarantar koyar da tarbiyyar yara domin koyar da matasa ma’aurata abubuwan da suka shafi tarbiyyar yara.

 

Ta shawarci ma’aurata da su rika zuwa neman shawarwari kafin aure kafin su shiga tarbiyyar yara, ta kara da cewa ba za a iya koyan irin wadannan abubuwan ta hanyar bincike na google ba.

 

Masaniyar kare hakkin yara ta bukaci iyaye da su samar da lokaci ga ’ya’yansu, maimakon ba da fifiko ga sana’o’insu.

 

Ta kuma yi kira ga iyaye su daidaita harkokinsu na yau da kullum da tarbiyyar ‘ya’yansu da tarbiyyar da ta dace.

COV/ALI MUHAMMAD RABIU/Wababe

Labarai

Labarai8 hours ago

Hukumar Kula da Kogin Benuwe ta Dauki Matakin Yashe Laka da Yashi da ke Barazana ga Noman Rani

Ayyukan ban ruwa a yankin Kogin Benuwe na fuskantar barazana sakamakon taruwar Laka da Yashi a kogin, lamarin da ke...

Labarai1 day ago

Gwamna Namadi Ya Raba Tallafin Ramadan ga Ma’aikata da Marasa Galihu

Daga Usman Muhammad Zaria Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya raba tallafin kayan abinci na watan Ramadan tare da...

Labarai1 day ago

Sojoji Sun Yi Nasarar Kwato Dabbobi 257 da Aka Sace a Karamar Hukumar Gwarzo

Daga Abdullahi Jalaluddeen Sojojin Najeriya sun sami nasarar dawo da Shanu da Awaki  257 da aka sata a  wani aikin...

Labarai1 day ago

Uwargidan Gwamnan Zamfara ta Yaba da Yadda Aka yi Rabon Tallafin Ramadan

Daga Aminu Dalhatu  Uwargidan Gwamnan Jihar Zamfara, Hajiya Huriyya Dauda Lawal, ta yaba wa dukkan masu ruwa da tsaki bisa...

Labarai1 day ago

Gwamnatin Kebbi Za ta Raba Hatsi da Kayayyakin Aikin Gona ga Marasa Galihu

Daga Sani Dutsinma Gwamnatin Jihar Kebbi ta kammala shirye-shiryen raba kayayyakin aikin noma da nau’o’in hatsi daban-daban ga mutane miliyan...

Labarai2 days ago

Gwamnatin Kwara Ta Jaddada Kudurinta Na Kula Da Jin Daɗin Masu Harkar Sufuri

Gwamnatin Jihar Kwara ta bai wa masu harkar sufuri a jihar tabbacin ci gaba da kare muradunsu da jin daɗinsu....

Labarai2 days ago

Gwamnan Zamfara Ya Haramta Karbar Kudin Haraji A Hannu

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayar da umarnin dakatar da duk wani tsarin karbar kuɗaɗen shiga ta tsabar kuɗi...

Labarai2 days ago

Gwamnatin Tarayya Ta Faɗaɗa Rijistar Tallafin Jama’a Domin Tantance Masu Buƙata

Gwamnatin Tarayya na faɗaɗa tare da ƙarfafa Rijistar Tallafin Jama’a ta Ƙasa National Social Register domin tabbatar da cewa an...

Labarai2 days ago

Gwamna Idris Ya Ba da Umarnin Binciken Gobarar da Ta Tashi a Makarantar Nurul Haqq da ke Birnin Kebbi

Gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris, ya bayar da umarnin gaggauta kafa wani kwamitin bincike mai ƙarfi domin gano musabbabin gobarar...

Labarai2 days ago

Taraba Ta Kaddamar da Rarraba Kayan Aikin A Kananan Hukumomi 16

Hukumar Kula da Ci gaban Kiwon Lafiyar Matakin Farko ta Jihar Taraba ƙarƙashin Shirin IMPACT, ta ƙaddamar da rarraba kayan...

Mafi Shahara