Labarai
Tinubu Ya Nada Ibrahim Masari a Matsayin Mai Ba Shi Shawara Kan Harkokin Siyasa
Daga Bello Wakili
Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya naɗa Ibrahim Aminu Masari a matsayin Mai ba shi Shawara na Musamman kan Harkokin Siyasa.
Wata sanarwa da Mai ba Shugaban Ƙasa Shawara na Musamman kan Yaɗa Labarai Bayo Onanuga ya sanya wa hannu, ta bayyana cewa an fara naɗa Masari a shekarar 2023 a matsayin Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Ƙasa kan Harkokin Siyasa.
Kafin naɗin nasa, Ibrahim Kabiru Masari wanda ɗan asalin jihar Katsina ne, ya taɓa riƙe mukamin Sakataren jin dadi da walwala(Welfare Secretary) na jam’iyyar a lokacin jagorancin tsohon Shugaban Jam’iyyar na Ƙasa, .
Masari zai yi aiki ne tare da Alhaji Ya’u Darazau, wanda aka naɗa a matsayin Mai ba Shugaban Ƙasa Shawara na Musamman kan Harkokin Siyasa a watan Yulin 2023.
-
Labarai5 days agoIran ta Tabbatar da Kisan Ayatollah Khamenei a Hare-haren Amurka da Isra’ila
-
Labarai6 days agoMajalisar Dokokin Jihar Kaduna Ta Amince da Kasafin Kudin Kananan Hukumomin Jihar na 2026
-
Labarai2 days agoHukumar Kula da Kogin Benuwe ta Dauki Matakin Yashe Laka da Yashi da ke Barazana ga Noman Rani
-
Labarai6 days agoAzumin Ramadan: Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu Ya Bada Tallafin Kudi ga Marasa Galihu
-
Labarai3 days agoGwamna Namadi Ya Raba Tallafin Ramadan ga Ma’aikata da Marasa Galihu
-
Labarai6 days agoBankin Raya Kasashen Afirka Zai Samar da Shirin Bunƙasa Aikin Noma a Jigawa
-
Labarai6 days agoMasarautar Hadejia ta Raba Zakkar Kayan Amfanin Gona da Dabbobi a Garin Unik
-
Labarai5 days agoGwamnatin Jigawa ta Gargadi ‘Yan Kwangila Kan Ingancin Abincin Ramadan
