Labarai
Kungiyoyin Agaji Sun Zargi Isra’ila Da Hana Shigar Da Kayan Jin Kai Zuwa Gaza
Ƙungiyoyin agaji fiye da 100 sun zargi Israila da ci gaba da hana shigo da kayan jin kai cikin Gaza duk kuwa da alƘawarin da ta yi na bada damar shigo da kayan agaji masu yawa domin sauƘaka matsalar yunwa.
ƙungiyar agaji ta Oxfam ta ce an hanata shigo da kayan agaji da aka yi ƙiyasin sun fi dala miliyan biyu, yayin da ƙungiyar agaji ta Care ta ce akwai kayan agaji na iyaye mata da jarirai da suka shafe tsawon wata biyar suna jiran su shigo da su Gaza wanda kuɗinsu ya zarce dala miliyan guda.
Ƙungiyoyi masu yawa sun ce ba a samu ko da mota ɗaya daga cikin manyan motocinsu da Isra’ila ta bari ya shiga cikin Gaza tun watan Maris daya gabata .
Ƙungiyoyin agajin sun yi gargaɗi kan sabbin dokokin tantancewa na israila , na hana su samun damar shiga cikin Gazan
-
Labarai4 days agoIran ta Tabbatar da Kisan Ayatollah Khamenei a Hare-haren Amurka da Isra’ila
-
Labarai5 days agoMajalisar Dokokin Jihar Kaduna Ta Amince da Kasafin Kudin Kananan Hukumomin Jihar na 2026
-
Labarai1 day agoHukumar Kula da Kogin Benuwe ta Dauki Matakin Yashe Laka da Yashi da ke Barazana ga Noman Rani
-
Labarai5 days agoAzumin Ramadan: Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu Ya Bada Tallafin Kudi ga Marasa Galihu
-
Labarai2 days agoGwamna Namadi Ya Raba Tallafin Ramadan ga Ma’aikata da Marasa Galihu
-
Labarai4 days agoBankin Raya Kasashen Afirka Zai Samar da Shirin Bunƙasa Aikin Noma a Jigawa
-
Labarai4 days agoMasarautar Hadejia ta Raba Zakkar Kayan Amfanin Gona da Dabbobi a Garin Unik
-
Labarai4 days agoGwamnatin Jigawa ta Gargadi ‘Yan Kwangila Kan Ingancin Abincin Ramadan
