Labarai
Kamfanin Orano ya dakatar da ayyuka kyautata muhalli a Nijar
A ci gaba da takun-saƙa da gwamnatin Jamhuriyar Nijar ke yi da kamfanin ORANO na Faransa da ke aikin haƙar uranium a ƙasar, kamfanin ya sanar da dakatar da aikin cike ramuka don kyautata muhalli a wuraren da ya yi aiki.
Aikin ya taso ne sanadiyar haƙar ma’adanan da tsohon kamfanin uranium na COMINAK wanda ya kawo ƙarshen aiki bayan shekara 50 a yankin Arlit.
Haka kuma, kamfanin na ORANO ya sanar da dakatar da biyan albashin ma’aikatan tsohon kamfanin na COMINAK su 500 da ke aikin cike ramukan.
-
Labarai4 days agoIran ta Tabbatar da Kisan Ayatollah Khamenei a Hare-haren Amurka da Isra’ila
-
Labarai5 days agoMajalisar Dokokin Jihar Kaduna Ta Amince da Kasafin Kudin Kananan Hukumomin Jihar na 2026
-
Labarai1 day agoHukumar Kula da Kogin Benuwe ta Dauki Matakin Yashe Laka da Yashi da ke Barazana ga Noman Rani
-
Labarai5 days agoAzumin Ramadan: Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu Ya Bada Tallafin Kudi ga Marasa Galihu
-
Labarai2 days agoGwamna Namadi Ya Raba Tallafin Ramadan ga Ma’aikata da Marasa Galihu
-
Labarai5 days agoBankin Raya Kasashen Afirka Zai Samar da Shirin Bunƙasa Aikin Noma a Jigawa
-
Labarai5 days agoMasarautar Hadejia ta Raba Zakkar Kayan Amfanin Gona da Dabbobi a Garin Unik
-
Labarai4 days agoGwamnatin Jigawa ta Gargadi ‘Yan Kwangila Kan Ingancin Abincin Ramadan
