Daga Usman Muhammad Zaria Ma’aikatan lafiya na BKD-HEALTH sun karrama shugaban karamar hukumar Birnin Kudu, Dr. Builder Muhammad Uba, bisa shugabanci nagari da kuma daukar matasa...
An yi kira ga gwamnatoci a dukkan matakai da su ƙarfafa tsaron kan iyaka ta hanyar bunƙasa arziki na bai ɗaya a tsakanin mazauna al’ummomin da...
An shawarci Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya kafa cikakken sansanin soja a Ƙaramar Hukumar Agwara ta Jihar Neja, wanda zai haɗa da rundunar sojoji...
Gwamnatin Jihar Zamfara ta amince da fara biyan bashin garatuti da ake bi wa tsofaffin ma’aikatan gwamnati da suka yi ritaya, wanda ya shafi zangon daga...
Hukumar Kwastam ta Nijeriya ta kulla haɗin gwiwa ta musamman da Gwamnatin Jihar Kebbi domin aiwatar da hanyar wucewar kaya da Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya...
Jam’iyyar APC a Jihar Sakkwato ta zargi tsohon Gwamnan jihar, Alhaji Aminu Waziri Tambuwal, da rashin yin abin da ya dace ga Ƙaramar Hukumar Tambuwal a...
Hukumar Kula da Harkokin Gaggawa ta Ƙasa ta bayyana cewa ingantaccen shiri da martani a lokutan gaggawa na buƙatar ƙaƙƙarfan haɗin kai, da tsare-tsare na gaba...
Hukumar Kasa ta Yaki Safarar Mutane, tare da haɗin gwiwar Ma’aikatar Harkokin Mata da Ci Gaban Yara, ta haɗa yara 10 da aka safara da iyayensu...
Daga Usman Muhammad Zaria Shugaban kwamatin ayyuka da sufuri na majalisar dokokin jihar Jigawa, Alhaji Yusuf Ahmad Bulangu ya bayyana rashin jin dadinsa bisa koma bayan...
Daga Usman Muhammad Zaria Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Jigawa ta yaba wa Gwamna Umar Namadi bisa naɗa Mai Martaba Sarkin Dutse, Alhaji Hamim Muhammadu...
Daga Usman Muhammad Zaria Gwamna Umar ya naɗa Sarkin Dutse, Alhaji Hamim Muhammadu Sanusi a matsayin Amirul Hajj na jihar domin gudanar da aikin Hajjin shekarar...
Shugaban Majalisar Wakilai ya jadda da kudurin Majalisar Dokokin Kasa na tallafawa Kungiyoyin raya al’umma. Shugaban Majalisar Wakilai Dr. Tajuddeen Abbas, ya jadda da kudurin Majalisar...
Gwaman Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya samu wata babbar karramawa bayan da jaridar The Sun ta ba shi lambar yabo ta “Gwamnan Shekarar 2025”, sakamakon abin...
Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Neja, Barista Abdulmalik Sarkin-Daji, ya yaba wa Rundunar Sojin Nijeriya bisa jagorantar wani gagarumin aikin tsaro da ya kai ga ceto kimanin...
Gwamnatin Jihar Nasarawa ta ƙaddamar da wani shiri na dashe itatuwa da nufin dasa itatuwa 100 a kowace makaranta a faɗin jihar. Da take jawabi bayan...