Fasaha
Kotu ta tursasa a sauya sunan zakunan da aka yi wa laƙabi da abin bautar Hindu

Kotu a ke Indiya ta umarci wani gidan yari da ke jihar West Bengal ya canza wa wasu zakuna suna bayan wata ƙungiyar mabiya addinin Hindu ta yi koken cewa hakan saɓo ne ga addininsu.
Zakanya ta farko, tun asali an laƙaba mata suna wanda ya samo asali daga abar bautar mabiya addinin Hindu da ake kira Sita, sai kuma zakin da ake kira Akbar wanda shi ma ya samo asali daga wani jagora na daular Mughal a ƙarni na 16.
Ƙungiyar mabiya Hindu ta Vishwa Hindu Parishad ce ta ƙalubalanci hakan a kotu, kan cewa sunan da aka bai wa zakanyar saɓo ne a addinin Hindu.
A ranar Alhamis, kotun ta ce a daina sanya wa dabbobi sunayen abin bautar Hindu ko na annabawan Musulunci ko manyan malaman Kiristoci da na mutanen da suka lashe kyautukan Nobel da kuma na ƴan rajin ƙwatar ƴanci.
-
Labarai3 days agoIran ta Tabbatar da Kisan Ayatollah Khamenei a Hare-haren Amurka da Isra’ila
-
Labarai4 days agoMajalisar Dokokin Jihar Kaduna Ta Amince da Kasafin Kudin Kananan Hukumomin Jihar na 2026
-
Labarai4 days agoAzumin Ramadan: Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu Ya Bada Tallafin Kudi ga Marasa Galihu
-
Labarai7 days agoUwargidan Gwamnan Zamfara Ta Kaddamar da Rabon Tallafin Ramadan ga Marasa Galihu
-
Labarai4 days agoBankin Raya Kasashen Afirka Zai Samar da Shirin Bunƙasa Aikin Noma a Jigawa
-
Labarai6 days agoWani Bam Kirar Hannu Ya Fashe a Kan Hanyar Gusau Zuwa Funtua
-
Labarai1 day agoGwamna Namadi Ya Raba Tallafin Ramadan ga Ma’aikata da Marasa Galihu
-
Labarai4 days agoMasarautar Hadejia ta Raba Zakkar Kayan Amfanin Gona da Dabbobi a Garin Unik
