Labarai
Ghana na zargin ‘yan siyasa da sarakuna kan ayyukan masu hakar ma’adanai
Hukumar kula da gandun daji a Ghana ta zargi ‘yan siyasa da sarakunan gargajiya da hura wutar yawaitar masu hakar ma’adanai ba bisa ka’ida ba da ake kira da “Galamsey” a dazukan kasar.
Jaridar Daily Graphic da ke kasar ta ruwaito cewa, a halin yanzu aiyyukan masu hakar ma’adanan sun gurbata dazukan kasar, duk da kokarin da hukumar ke yi akan dakile wannan matsalar.
Ma’aikatan gandun dajin kasar sun damu matuka, kan yadda suke sadaukar da rayuwarsu wurin kama irin wadannan masu hakar ma’adanai, amma daga bisani ‘yan siyasa da sarakuna su yi amfani da karfinsu wurin kubutar da su ba tare da barin doka ta yi aiki akansu ba.
-
Labarai5 days ago
Jirgin Farko Na Alhazan Najeriya Ya Tashi Zuwa Kasa Mai Tsarki
-
Ilimi6 days ago
Gwamnatin Jigawa Ta Bada Kwangilar Hanyar Kiyawa Zuwa Birnin Kudu
-
Fasaha6 days ago
Kasuwar Panteka Ta Kaduna Ta Samu Lasisin Koyar Da Sana’o’i —NBTE
-
Labarai6 days ago
Sheikh Bin Uthman Ya Jaddada Muhimmancin Rikon Amana Ga Jami’an Hukumar Alhazai
-
Labarai6 days ago
Gwamnatin Kano Ta Nada Ibrahim Garba Shugaban Tawagar ‘Yan Jarida A Hajjin Bana
-
Labarai4 days ago
Majalisar Dattijan Na So A Bai Wa Kananan Hukumomi Yancin Kai
-
Labarai6 days ago
Jamhuriyar Benin Ta Haramta Fitar Da Masara Zuwa Nijar
-
Labarai6 days ago
Varane zai bar Manchester United