Kwamitin rabon tallafin watan Ramadan na tsohon gwamnan jihar Zamfara, Dr Abdul’azeez Yari Abubakar ya ce an tsara shirye-shirye domin samun nasarar rabon kayan tallafin watan...
Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya amince da nadin karin masu ba da shawara na musamman guda 5. Hakan na kunshe ne cikin...
Wasu ‘yan bindiga da ake zargin Lakurawa ne da ba a tantance adadinsu ba, sun kai farmaki ga Alhaji Lawal Black Farm da wasu kauyukan Fulani...
Al’ummar musulmin jihar Taraba sun gudanar da karatun kur’ani mai tsarki tare da gudanar da addu’o’i na musamman ga gwamna Agbu Kefas da al’ummar jihar...
Shugaban kasa Bola Tinubu ya bayyana matukar farin cikinsa kan sake bude matatar mai ta Warri (WRPC) da Kamfanin Mai na Kasa (NNPCL) ya yi,...
Majalisar Dokokin Jihar Jigawa ta amince da kudurin kasafin kudin shekara ta 2025 na sama da naira miliyan dubu 698. Haka kuma majalissar ta amince da...
Gamnatin tarayyar Najeriya ta yi kakkausar suka kan zargin da shugaban mulkin sojan Jamhuriyar Nijar, Janar Abdourahamane Tchiani ya yi a wani faifan bidiyo da ke...
Tsohon shugaban kasa Cif Olusegun Obasanjo ya shawarci gwamnonin jihohi 36 na tarayya da su ba da fifiko kan samar da abinci domin dakile matsalolin da...
Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Jigawa Alhaji Haruna Aliyu Dangyatin ya ce gwamnatin Gwamna Umar Namadi ba ta tsoma baki a harkokin majalisa tun farkon kama mulki....
Majalisar dattijai ta yi kira da a kara tsaurara matakan tsaro da ka’idojin aiki kan ayyukan hakar ma’adinai a kasar. Majalisar dattijai ta yanke wannan kuduri...
Gwamnan jihar Kano, Alhaji Abba ya jaddada kudirin gwamnatinsa na samar da ababen more rayuwa da suka dace a fadin kananan hukumomi 44 na jihar. ...
Shugaban shirin sabunta fata na Renewed Hope Initiative ta kasa kuma uwargidan shugaban kasar Najeriya, Sanata Oluremi Tinubu ta bada tabbacin samar da karin agaji ga...
Gwamnan jihar Kebbi, Kwamared Nasir Idris, ya amince da nadin Dr. Abubakar Boyi-Dallatu a matsayin shugaban kwalejin kimiya da fasaha ta jihar Kebbi, dake Dakingari. ...
Hukumar tsaro ta farin kaya ta Najeriya ta kama wasu mutane biyu da ake zargi da sace wayoyin turakun lantarki dake kan hanyar motar unguwar Fagge...
Gwamnan jihar Taraba, Agbu Kefas amince da tsarin kwamitin rabon tarakta a jihar. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da sakataren gwamnatin jihar, Cif...