Hukumar Jin Dadin Alhazai ta Jihar Jigawa ta ce ta yi shirye-shiryen da suka dace domin samun nasarar aikin hajjin 2024. Daraktan ayyuka na hukumar...
Ministocin harkokin wajen Najeriya, Alhaji Yusuf Tuggar da na Jamhuriyar Benin, Olushegun Adjadi Bakaru, sun gudanar da wani taro a ranar Talata, da...
Gwamnan jihar Imo kuma shugaban kungiyar gwamnonin kudancin kasar ya bukaci sarakunan yankin da su kara himma wajen tabbatar da hadin kai, ci gaba da zaman...
Gwamnatin Tarayya tare da hadin gwiwar kungiyar Idea Lab sun tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa shirin da gwamnatin yanzu ta yi na fitar da ‘yan Nijeriya...
Gwamna Uba Sani na jihar Kaduna ya kaddamar da azuzuwa 24 a babbar makarantar firamare karo na biyu a jihar, tare da daukar dalibai sama da...
Sakataren zartarwa na Hukumar Almajirai ta kasa Dr Muhammad Sani Idris ya ce gwamnatin tarayya ba za ta yi kasa a gwiwa ba wajen hukunta...
Gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya karbi rahoton kwamitin Hisba da aka kafa domin duba tsari da ayyukan Hisba a jihar. Da yake gabatar...
Rundunar ‘yan banga ta Najeriya (VGN) reshen jihar Taraba ta yi nasarar ceto wasu mutane uku da aka yi garkuwa da su. Kakakin rundunar, Suleiman...
An dage tashin jirgin farko daga filin jirgin sama na Janar Tunde Idiagbon na kasa da kasa na Ilorin don gudanar da aikin hajjin bana na...
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour (LP) a zaben 2023, Peter Obi, ya ziyarci wadanda kona masallacin Kano ya shafa. Dan takarar shugaban...
Uwargidan Gwamnan Jihar Kebbi, Hajiya Zainab Nasir Idris, ta ce addu’a ita ce ginshikin duk wani shugabanci mai nasara, don haka ta yi kira ga jama’a...
Majalisar Dattijan Najeriya ta nemi Shugaba Tinubu ya shige gaba domin nema wa kananan hukumomi ‘yanci a wajen jihohi, wanda suka ce hakan zai iya magance...
Hukumar kula da ilimin fasaha ta kasa NBTE ta ce yanzu an shigar da Tsarin Kwarewar Kwarewar Ma’aikata a Tsarin Ma’aikata na Kasa. ...
Hukumar Kwastam ta Najeriya ta kaddamar da bincike kan zargin kisan da aka yi wa Abdullahi Abdulwahab Magaji, ma’aikaci a hedikwatar Hukumar a...
Hukumar samar da ayyukan yi ta kasa ta tabbatar da aniyar ta wajen magance kalubalen rashin aikin yi tsakanin matasa ta hanyar ba...