Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Nasarawa, Danladi Jatau, ya bukaci sarakunan gargajiya da su ci gaba da karfafa hadin kai da zaman lafiya a yankunansu domin samun...
Gwamnatin jihar Kwara ta ce ta samar da matakan dakile yawaitar kauran likitocin daga jihar zuwa wasu kasashe, domin neman ingantacciyar rayuwa. Kwamishiniyar lafiya...
Majalisar dokokin jihar Jigawa ta jaddada aniyar ta na hada kai da ofishin kula da kananan yara na majalisar dinkin duniya UNICEF domin samun nasarar aiwatar...
Kungiyar mata ‘yan jarida ta Najeriya (NAWOJ) reshen jihar Kano, ta yi alkawarin hada kai da gwamnatin jihar Kano domin horar da mambobinta da taimakawa wajen...
Kungiyar kiristocin Najeriya reshen jihar Neja (CCN) ta yaba da martanin gaggawar da gwamna Umar Mohamed Bago ya yi kan fashewar tankar da ta afku a...
Tsohon Gwamnan Jihar Zamfara, Abdul’azeez Yari Abubakar, ya bayar da naira miliyan 23 da kuma buhuna 105 na kayan abinci ga wadanda lamarin harin sama da...
Kwamishinan Yada Labarai da Harkokin Cikin Gida na Jihar Kano, Kwamared Ibrahim Waiya, ya sanar da maido da kashi 85% na ayyukan da aka kwace daga...
Gwamnatin jihar Neja ta soke biyan kudin PTA da kungiyar iyayen yara da malamai ke saka wa dalibai a makarantun firamare da sakandare a fadin jihar....
Shugaba Bola Tinubu ya tabbatar wa da duniya a Hadaddiyar Daular Larabawa cewa Najeriya a shirye take ta hada kai da sauran kasashe domin gina kasa...
Rundunar Sojin Najeriya ta 8 da ke Sokoto sun fara aikin ba da magani a wani bangare na bikin makwanni da tunawa da ‘yan...
Gwamnatin Tarayya ta ce farashin abinci ya ragu saboda ruwan sama, da yawan girbi, da kuma ingantattun manufofin gwamnati. Ministan noma da samar da abinci,...
Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya jagoranci rantsar da sabbin kwamishinoni bakwai da ya nada. Kwamishinan shari’a na Kano Kuma babban...
Ƙungiyar likitocin Sudan ta zargi sojojin ƙasar da dakarun RSF da kashe kusan mutum 200 a gumurzun da suke yi a wasu yankuna da ke...
Shugaba Bola Tinubu ya dawo Abuja daga birnin Accra na kasar Ghana, inda ya shaida bikin rantsar da sabon shugaban kasar John Dramani Mahama. A...
Wadansu Masu kishin Karamar Hukumar Lere ta Jihar Kaduna sun karyata rade radin dake yawo cewa Lere tana sashin Kuduncin Kaduna ne. Bayanin haka na kunshe...