’Yan jam’iyyar APC a Jihar Kwara sun fito da yawa domin halartar fara Taron Gunduma (Ward Congress) na jam’iyyar da aka gudanar a sassa daban-daban na...
Gwamnatin Jihar Zamfara ta yi kira da a kara karfafa hadin gwiwa da abokan hulda na ci gaba da sauran masu ruwa da tsaki domin magance...
Majalisar Dattawa ta tabbatar da kudurinta na ci gaba da bai wa Hukumar Tsaro da Leken Asiri ta Kasa cikakken goyon baya domin ta gudanar da...
Daga Khadijah Aliyu Shugaban Hukumar Kula da Hanyoyi da Tsaron Ababen Hawa ta Jihar Kano, (KAROTA), Faisal Mahmud Kabir, ya sake jaddada kudirinsa na inganta dangantaka...
Daga Bello Wakili Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da nadin Gwamnan Jihar Kaduna Sanata Uba Sani, a matsayin jakadan shirin sabunta kudurori na Renewed...
Daga Aminu Dalhatu Gwamna Dauda Lawal ya sake jaddada kudurin gwamnatinsa na dora Jihar Zamfara kan turbar ci gaba mai ɗorewa. Gwamnan ya bayyana hakan ne...
Hukumar Ilimin Bai Daya ta Jihar Jigawa (SUBEB), tare da haɗin gwiwar Asusun Kula da Kananan Yara na Majalisar Dinkin Duniya (UNICEF), ta horas da malamai...
Daga Bello Wakili Majalisar Matan Shugabannin Kasashen Afirka OAFLAD ta karrama Uwargidan Shugaban Ƙasar Nijeriya, Oluremi Tinubu sakamakon gudunmawar da take bayarwa wajen bunƙasa ilimin ‘ya’ya...
Ƙungiyar Kiristoci ta Nijeriya reshen Jihar Niger State ta yi watsi da dokar Hisbah da Majalisar Dokokin Jihar Niger ta amince da ita kwanan nan. Ƙungiyar...
Gwamnatin Tarayya, ta hannun Hukumar Raya Yankin Arewa maso ta fara aikin sake gina gadar Namnai da ta rushe a Jihar Taraba. Wannan babbar hanya mai...
Firaiministan Isra’ila ya buƙaci cire dukkan sinadarin uranium da aka samar daga Iran a matsayin wani ɓangare na yarjejeniyar Nukiliya da ƙasar. Benjamin Netanyahu ya faɗi...
Kungiyar Gwamnonin Nijeriya ta bayyana damuwarta kan harin ta’addanci da aka kai daren Asabar a wasu al’umma uku na Tunga-Makeri, Konkoso da Pissa a Jihar Niger,...
Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kano, Jibril Ismail Falgore, ya miƙa ta’aziyyarsa ga Gwamnatin Jihar Kano, ’yan kasuwa da mazauna birnin Kano da gobarar da ta auku...
Ƙungiyar Makiyaya ta Miyetti Allah ta Nijeriya (MACBAN) ta soki matakin da Majalisar Dokokin Amurka ta ɗauka na shirin ayyana ƙungiyar a matsayin ƙungiyar ta’addanci ta...
Uwargidan Gwamnan Jihar Zamfara State, Hajiya Huriyya Dauda Lawal, ta yaba wa Hajiya Binta Lawal Barau Bungudu, matar Kwamishinan Ayyuka da Ababen More Rayuwa, bisa...