An gudanar da taron farko tare da sabon Daraktan Shiyya na Rediyon Najeriya Kaduna, a ranar Laraba, 10 ga Satumba, 2025. Taron wanda aka fara...
Jami’ar Bayero Kano (BUK) ta sake jaddada kudirinta na ci gaba da samar da sauye-sauyen zamani wajen tafiyar da harkokin kuɗi a aikin gwamnati a Najeriya...
Matasan Nepal da suka gudanar da zanga-zangar cin hanci da rashawa sun yi iƙirarin cewa wasu masu neman dama ne suka ƙwace zanga-zangar, suka rikiɗe ta...
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya tabbatar wa masu zuba jari na duniya cewa ƙofar jihar Zamfara a buɗe take ga zuba jari. Gwamnan da sauran...
Uwargidan shugaban kasar Najeriya kuma shugaban kungiyar Renewed Hope Initiative (RHI) ta kasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta jaddada kudirinta na ganin wadanda suka ci gajiyar...
Gwamnatin Tarayya ta samar da tsarin wayarda kan jama’a game da Tattalin Arziki wanda zai inganta gaskiya, kishin ƙasa, rikon amana da a duk wani abu...
Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Jihar Zamfara (ZMSCHST) Tsafe ta bayyana shirin bullo da manufofin karfafa tsarin kwalejojin CSSP don inganta ayyukan kwalejin zuwa tsarin fasahar...
Gwamnatin Birtaniya, ta hannun ofishin kula da kasashen renon Ingila (FCDO) tare da haɗin gwiwar UNICEF, ta ware Fam Miliyan 19 domin ƙarfafa gina makarantu da cibiyoyin...
Ƙungiyar Ma’aikatan Man Fetur da Gas ta Kasa (NUPENG), ta dakatar da yajin aikinta bayan kulla yarjejeniya da mahukunta matatar man fetur ta Dangote kan haƙƙin...
Gwamnatin Birtaniya ta sanar da bayar da tallafin fam miliyan 19 domin gina asibitoci da makarantun zamani masu jure sauyin yanayi a Najeriya. Sanarwar ta fito...
Gwamnatin Tarayya ta sake jaddada aniyarta na magance matsalar rashin aikin yi a tsakanin matasa ta hanyar samar da tsari na ƙasa kan haɓaka sana’o’in hannu...
Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umar Bago, ya bayyana gamsuwarsa da aikin sake fasalin Asibitin Kwararru na IBB da ke Minna. Gwamnan ya bayyana haka ne bayan...
Rundunar ’Yan Sanda a Jihar Jigawa ta nemi goyon bayan kafafen yada labarai wajen tsara dabarun yaki da laifuka da kuma matsalar shan miyagun kwayoyi a...
Malamai da shugabannin makarantu daga kananan hukumomi goma na jihar Jigawa sun yaba wa Hukumar Kula da Kananan Yara ta Majalisar Dinkin Duniya UNICEF, da Kungiyar...
An gano gawarwaki 29, yayin da aka ceto mutane 50 daga wani hadarin jirgin ruwa da ya auku a kauyen Gausawa na yankin Malale a karamar...