Uwargidan shugaban kasar Najeriya, Sanata Oluremi Tinubu, ta yi kira da a kara fahimtar juna a tsakanin kasashe tare da yin addu’ar samun zaman lafiya a...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta tabbatar wa kungiyar mafarauta/Yanbulala reshen jihar Jigawa na rundunar a shirye ta ke ta shirya wani horo na kara musu karfin...
Mataimakin gwamnan jihar Zamfara, Mani Malam Mumini ya jajanta wa al’ummar karamar hukumar Gumi kan mumunan al’amuran da suka salwantar da rayukan mazauna kauyen Fas su...
Majalisar dokokin jihar Zamfara ta bayyana a shirye ta ke ta gaggauta aiwatar da kudurin dokar kafa cibiyar magance sabani a jihar, da nufin samar da...
Mai Martaba Sarkin Ilorin, Alhaji Ibrahim Sulu-Gambari, ya bayyana kudurinsa na kara kaimi ga kokarin gwamnati wajen yaki da rashin tsaro da sauran munanan dabi’u a...
An gudanar da taron farko tare da sabon Daraktan Shiyya na Rediyon Najeriya Kaduna, a ranar Laraba, 10 ga Satumba, 2025. Taron wanda aka fara...
Matasan Nepal da suka gudanar da zanga-zangar cin hanci da rashawa sun yi iƙirarin cewa wasu masu neman dama ne suka ƙwace zanga-zangar, suka rikiɗe ta...
Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal ya tabbatar wa masu zuba jari na duniya cewa ƙofar jihar Zamfara a buɗe take ga zuba jari. Gwamnan da sauran...
Uwargidan shugaban kasar Najeriya kuma shugaban kungiyar Renewed Hope Initiative (RHI) ta kasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta jaddada kudirinta na ganin wadanda suka ci gajiyar...
Gwamnatin Tarayya ta samar da tsarin wayarda kan jama’a game da Tattalin Arziki wanda zai inganta gaskiya, kishin ƙasa, rikon amana da a duk wani abu...
Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta Jihar Zamfara (ZMSCHST) Tsafe ta bayyana shirin bullo da manufofin karfafa tsarin kwalejojin CSSP don inganta ayyukan kwalejin zuwa tsarin fasahar...
Gwamnatin jihar Bauchi ta kaddamar da wani kwamiti na musamman na Limamai da Fastoci domin samar da hadin kai da zaman lafiya a kananan hukumomin Tafawa...
Shugaban Kasa, Bola Tinubu ya bayar da umarnin dakatar da fitar da ɗanyen man kaɗe daga ƙasar na tsawon watanni shida domin ƙarfafa sarrafa shi a...
Gwamnatin jihar Kano ta jaddada aniyar ta na inganta kiwon dabbobi da inganta ayyukan noma na zamani a fadin jihar. Kwamishinan noma Dakta Danjuma Mahmud...
Hukumar Kula da Lafiya a matakin farko ta Jihar Kano (KSPHCMB) ta bullo da wani sabon tsarin sa ido kan isar da aikin (SDM) da nufin...