Gwamnatin Jihar Kano ta kaddamar da bincike kan mutuwar ban mamaki ta wasu dalibai biyu a Kwalejin Sakandaren Gwamnati ta kwana da ke Bichi, wato Hamza...
An bizne gawar tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, a gidansa da ke garin Daura. Babban limamin Daura, Sheikh Hassan Yusuf ne ya jagoranci Sallar janazar a...
An bayyana kaddamar da aikin hanyar Firji zuwa Guntai zuwa Buntusu ta wuce zuwa Dan Abzin mai nisan kilomita 29 da Gwamna Umar Namadi na Jihar...
Za a yi jana’izar tsohon shugaban ƙasa marigayi Muhammadu Buhari a garinsa na Daura da misalin ƙarfe biyu na rana gobe a Talata. Gwamnan Jihar...
Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya bayyana alhininsa bisa rasuwar tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari. A cikin wata sanarwa da Babban Sakataren Yada Labarai na...
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayyana alhininsa bisa rasuwar tsohon Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari. Shugaban ya bayyana hakan ne a wata sanarwa da aka fitar...
Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kaduna, Rt. Hon. Yusuf Dahiru Liman, ya gabatar da matsayar Jihar Kaduna a zaman jin ra’ayin jama’a dangane da gyaran kundin tsarin...
Malaman Kananan hukumomin Jihar jigawa karrama Darakta Janar na Hukumar Jin dadin Alhazan jihar, Alhaji Ahmed Umar Labbo bisa nasarorin da aka samu a aikin hajjin...
Gwamna Malam Umar Namadi na Jihar Jigawa ya jaddada kudirin gwamnatinsa na farfado da harkar kasuwanci mara shinge a Maigatari, wanda ya bayyana a matsayin muhimmin...
Hukumar Kula da Muhalli ta Jihar Jigawa (JISEPA) ta yi kira ga al’umma da su ba da hadin kai wajen tabbatar da tsafta da kuma bayar...
Hukumar Gyaran Hali ta Najeriya reshen jihar Kano, ta bayyana cewa Fursunoni 58 suna rubuta Jarrabawar Kammala Sakandare ta Kasa NECO ta shekarar 2025. Wannan ci...
Kwamatin kananan hukumomi na majalisar dokokin jihar Jigawa ya tunasar da karamar hukumar Roni game da bukatar gina wani rukuni mai dauke da ajujuwa guda biyu...
Hukumar Kula da Ingancin Kayayyaki ta Najeriya (SON) ta gudanar da bikin bayar da takardun shaidar MANCAP ga kayayyaki 31 da suka cika sharuddan inganci a...
Kwamatin Harkokin Kananan Hukumomi na Majalisar Dokokin jihar Jigawa ya fara rangadin kwanaki biyu a karamar hukumar Roni a ci gaba da rangadin kananan hukumomin jihar...
Tsangayar Kwalejin koyar da aikin Jinya ta Jihar Jigawa dake garin Birnin kudu ta gudanar da bikin kaddamar da sabbin dalibai 116 da za su yi...