Connect with us

Ilimi

Mutane fiye da dubu 200 muka ba taimakon Lauya – Barista Aliyu

Published

on

 

An bayyana bukatar sake nazarin tsarin shari’ar kasan nan muddun ana bukatar rage cinkoson da ake da shi a gidajen gyaran hali da ke fadin kasan nan

Gwamnan Jihar Plateau Caleb Muftwang ya bayyana haka lokacin da kungiyar bada tallafin aikin lauya ta kasa ta ziyarce shi a gidan gwamnati

Ita dai wannan kungiyar da ke bada agajin aikin lauya ga marasa karfj da ake tuhuma da aikata wani laifi ta zamo gatan marasa gata a kasan nan.

Don tabbatar da wannan kirarin da ake yiwa kungiyar, ta ziyarci dukkanin gidajen gyaran hali da ke kasan nan domin tabbatar da ta tallafawa wadanda ke tsare ba su da karfin daukar lauyan da zai Kare su.

Gwamnan jihar Plateau ya fadawa masu ziyarar cewa, saboda rashin adalci da daidaito ya sa ake samun aikata laifuka, don haka yace akwai bukatar yiwa tsarin shari’ar kasan nan gyaran fuska don maganin wannan matsala.

 

Gwamnan Wanda ya bayyana takaicin sa ganin yadda ake samun cinkoso a gidajen gyaran Hali da ke kasan Nan, yace ana shirin samarda Karin gidan gyaran Hali a Jos ta Gabas.

 

Tunda farko shugaban masu ziyarar kuma shugaban kungiyar Barista Aliyu Abubakar yace kungiyar su ta nada agajin lauya ga mutane fiye da dubu 200 daga shekara ta 2021 zuwa bara 2023, don yayi Kiran samun goyon baya ga kungiyar domin su ci gaba da aikin su.

 

Yace manufar kungiyar su, ita ce su samarda wata kasa da za a ce an Sami daidaita tsakanin dukkanin ‘yan kasa

Click to comment

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Labarai

Labarai5 hours ago

Ma’aikatan Ceto Na Cigaba Da Neman Jirgin Shugaban Kasar Iran Da Ya Bace

Da yammacin yau lahadi ne tarin ma’aikatan ceto suka bazama wajen aiki gano jirgi mai saukar ungulu dauke da shugaba...

Labarai3 days ago

Majalisar Dattijan Na So A Bai Wa Kananan Hukumomi Yancin Kai

Majalisar Dattijan Najeriya ta nemi Shugaba Tinubu ya shige gaba domin nema wa kananan hukumomi ‘yanci a wajen jihohi, wanda...

Labarai4 days ago

‘Yan Ƙwadago Sun Yi Watsi Da N48,000 A Matsayin Mafi Ƙarancin Albashi

  Ƙungiyar Ƙwadago NLC ta yi fatali da tayin naira 48,000 da Gwamnatin Tarayya ta gabatar a matsayin mafi ƙarancin...

Labarai4 days ago

Tinubu Zai Ciyo Bashin $500m Don Sayen Mitocin Lantarki

  Majalisar Dattawa ta sahale wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ciyo bashin Dala miliyan 500 da nufin samar da mitocin...

Ilimi4 days ago

Za A Fara Daukar Masu Sakamakon Jarabawar NECO A Jami’o’in Birtaniya

  Jami’o’in kasar Birtaniya na shirin fara daukar daliban Najeriya masu shaidar jarabawar kammala sakandare ta NECO. Shugaban hukumar shirya...

Labarai4 days ago

Jirgin Farko Na Alhazan Najeriya Ya Tashi Zuwa Kasa Mai Tsarki

A yau Laraba 15 ga watan Mayun 2024 ne jirgin Najeriya na farko ya tashi da Alhazan Jihar Kebbi 423...

Labarai5 days ago

Najeriya Ta Kaddamar da Shafin Intanet Don Samun Bayanai Game da Ma’adinai

Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da shafin intanet ranar Talata wanda zai bai wa masu zuba jari damar samun cikakkun bayanai...

Labarai5 days ago

Tsohon Lauyan Trump Ya Ce Ubangidansa Ya Ba ‘Yar Fina-finan Batsa Toshiyar Baki

Tsohon babban lauyan Donald Trump, Michael Cohen, ya aikata abinda masu gabatar da kara su ka yi ta fatan ya...

Labarai5 days ago

Kotu Ta Yankewa Wani Mutum Hukuncin Zaman Gidan Yari Na Watanni 2 Bisa Satar Doya

Kotun Majistare da ke Gwagwalada a babban birnin tarayya Abuja, ta yanke wa wani mutum mai suna Isah Sani hukuncin...

Labarai5 days ago

Jamhuriyar Benin Ta Haramta Fitar Da Masara Zuwa Nijar

Jamhuriyar Benin ta hana fitar da masara zuwa ƙasashen waje a daidai lokacin da farashin hatsi ya yi tashin gwauron...

Mafi Shahara