Labarai
An kama masu zanga-zanga 17 a jami’ar Texas
An sake kama ƙarin mutanen da ke da alaƙa da zanga-zangar nuna goyon baya ga Falasɗinawa inda a wannan karon aka yi kamen a jami’ar Texas da ke Dallas.
Wata sanarwa daga jami’ar ta ce ƴan sandan sun je makarantar bayan da masu zanga-zangar suka fara kafa sansani a babbar hanyar shiga makarantar.
An ba su gargaɗi a rubuce kan cewa su bar wajen kafin ƴan sanda su kutsa kai tare da tarwatsa wajen.
Ya zuwa ƙarfe 5:00 agogon ƙasar (22:00 GMT) na ranar Laraba ƴan sanda sun ce sun kama mutum 17 kan laifin ƙetare iyaka.
Daga bisani kuma kafar yaɗa labarai ta CBS ta yi rahoton cewa mutum 21 aka kama inda ta ruwaito lauyoyin waɗanda aka tsare.
BBC
-
Labarai3 days agoIran ta Tabbatar da Kisan Ayatollah Khamenei a Hare-haren Amurka da Isra’ila
-
Labarai4 days agoMajalisar Dokokin Jihar Kaduna Ta Amince da Kasafin Kudin Kananan Hukumomin Jihar na 2026
-
Labarai4 days agoAzumin Ramadan: Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu Ya Bada Tallafin Kudi ga Marasa Galihu
-
Labarai7 days agoUwargidan Gwamnan Zamfara Ta Kaddamar da Rabon Tallafin Ramadan ga Marasa Galihu
-
Labarai4 days agoBankin Raya Kasashen Afirka Zai Samar da Shirin Bunƙasa Aikin Noma a Jigawa
-
Labarai6 days agoWani Bam Kirar Hannu Ya Fashe a Kan Hanyar Gusau Zuwa Funtua
-
Labarai1 day agoGwamna Namadi Ya Raba Tallafin Ramadan ga Ma’aikata da Marasa Galihu
-
Labarai3 days agoGwamnatin Jigawa ta Gargadi ‘Yan Kwangila Kan Ingancin Abincin Ramadan
