Labarai
Ghana na zargin ‘yan siyasa da sarakuna kan ayyukan masu hakar ma’adanai

Hukumar kula da gandun daji a Ghana ta zargi ‘yan siyasa da sarakunan gargajiya da hura wutar yawaitar masu hakar ma’adanai ba bisa ka’ida ba da ake kira da “Galamsey” a dazukan kasar.
Jaridar Daily Graphic da ke kasar ta ruwaito cewa, a halin yanzu aiyyukan masu hakar ma’adanan sun gurbata dazukan kasar, duk da kokarin da hukumar ke yi akan dakile wannan matsalar.
Ma’aikatan gandun dajin kasar sun damu matuka, kan yadda suke sadaukar da rayuwarsu wurin kama irin wadannan masu hakar ma’adanai, amma daga bisani ‘yan siyasa da sarakuna su yi amfani da karfinsu wurin kubutar da su ba tare da barin doka ta yi aiki akansu ba.
-
Labarai3 days agoIran ta Tabbatar da Kisan Ayatollah Khamenei a Hare-haren Amurka da Isra’ila
-
Labarai4 days agoMajalisar Dokokin Jihar Kaduna Ta Amince da Kasafin Kudin Kananan Hukumomin Jihar na 2026
-
Labarai4 days agoAzumin Ramadan: Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu Ya Bada Tallafin Kudi ga Marasa Galihu
-
Labarai6 days agoUwargidan Gwamnan Zamfara Ta Kaddamar da Rabon Tallafin Ramadan ga Marasa Galihu
-
Labarai6 days agoWani Bam Kirar Hannu Ya Fashe a Kan Hanyar Gusau Zuwa Funtua
-
Labarai3 days agoBankin Raya Kasashen Afirka Zai Samar da Shirin Bunƙasa Aikin Noma a Jigawa
-
Labarai3 days agoGwamnatin Jigawa ta Gargadi ‘Yan Kwangila Kan Ingancin Abincin Ramadan
-
Labarai3 days agoMasarautar Hadejia ta Raba Zakkar Kayan Amfanin Gona da Dabbobi a Garin Unik
