Connect with us

Labarai

Zamu Yi Aiki Tukuru Wajen Inganta Lafiyar Al’ummar Nijeriya – Lifidin Jama’a

Published

on

Magatakadan Hukumar kula da lafiya  Kofofin Jamata Najeriya CHPRBN Dr. Bashir Idiris Lifidin Jama’a ya bayyana aniyarsa ta inganta ayyukan ma’aikatan hukumar domin samar da ingantaccen kiwon lafiya a Najeriya.

 

Dakta Bashir Idiris ya bayyana haka ne a Abuja yayin wani taron murnar sake nada shi da shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya yi.

 

Ya ce hukumar na hada kai da gwamnatin tarayya wajen samar da duk wani kayan aiki don inganta tsarin kiwon lafiya a kasar nan.

 

Dokta Bashir Idiris ya kuma bayyana cewa daya daga cikin kalubalen da ke gaban fannin kiwon lafiya shi ne karancin ma’aikata sakamakon yadda ma’aikatan ki zurarewa zuwa kasashen waje don neman aiki mai gwabi. inda ya ce gwamnatin tarayya ta kaddamar da tsare-tsare na tabbatar da kyakkyawan yanayin aiki ga ma’aikatan lafiya a fadin kasar nan.

 

Don haka magatakardar ya yi kira ga ma’aikatan lafiya na al’umma da su ci gaba da yin aiki bisa ka’idojin sana’arsu domin ci gaban kasa.

Maryam Idris

Labarai

Labarai12 hours ago

Hukumar Kula da Kogin Benuwe ta Dauki Matakin Yashe Laka da Yashi da ke Barazana ga Noman Rani

Ayyukan ban ruwa a yankin Kogin Benuwe na fuskantar barazana sakamakon taruwar Laka da Yashi a kogin, lamarin da ke...

Labarai1 day ago

Gwamna Namadi Ya Raba Tallafin Ramadan ga Ma’aikata da Marasa Galihu

Daga Usman Muhammad Zaria Gwamnan Jihar Jigawa, Malam Umar Namadi, ya raba tallafin kayan abinci na watan Ramadan tare da...

Labarai1 day ago

Sojoji Sun Yi Nasarar Kwato Dabbobi 257 da Aka Sace a Karamar Hukumar Gwarzo

Daga Abdullahi Jalaluddeen Sojojin Najeriya sun sami nasarar dawo da Shanu da Awaki  257 da aka sata a  wani aikin...

Labarai2 days ago

Uwargidan Gwamnan Zamfara ta Yaba da Yadda Aka yi Rabon Tallafin Ramadan

Daga Aminu Dalhatu  Uwargidan Gwamnan Jihar Zamfara, Hajiya Huriyya Dauda Lawal, ta yaba wa dukkan masu ruwa da tsaki bisa...

Labarai2 days ago

Gwamnatin Kebbi Za ta Raba Hatsi da Kayayyakin Aikin Gona ga Marasa Galihu

Daga Sani Dutsinma Gwamnatin Jihar Kebbi ta kammala shirye-shiryen raba kayayyakin aikin noma da nau’o’in hatsi daban-daban ga mutane miliyan...

Labarai2 days ago

Gwamnatin Kwara Ta Jaddada Kudurinta Na Kula Da Jin Daɗin Masu Harkar Sufuri

Gwamnatin Jihar Kwara ta bai wa masu harkar sufuri a jihar tabbacin ci gaba da kare muradunsu da jin daɗinsu....

Labarai2 days ago

Gwamnan Zamfara Ya Haramta Karbar Kudin Haraji A Hannu

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya bayar da umarnin dakatar da duk wani tsarin karbar kuɗaɗen shiga ta tsabar kuɗi...

Labarai2 days ago

Gwamnatin Tarayya Ta Faɗaɗa Rijistar Tallafin Jama’a Domin Tantance Masu Buƙata

Gwamnatin Tarayya na faɗaɗa tare da ƙarfafa Rijistar Tallafin Jama’a ta Ƙasa National Social Register domin tabbatar da cewa an...

Labarai2 days ago

Gwamna Idris Ya Ba da Umarnin Binciken Gobarar da Ta Tashi a Makarantar Nurul Haqq da ke Birnin Kebbi

Gwamnan Jihar Kebbi, Nasir Idris, ya bayar da umarnin gaggauta kafa wani kwamitin bincike mai ƙarfi domin gano musabbabin gobarar...

Labarai2 days ago

Taraba Ta Kaddamar da Rarraba Kayan Aikin A Kananan Hukumomi 16

Hukumar Kula da Ci gaban Kiwon Lafiyar Matakin Farko ta Jihar Taraba ƙarƙashin Shirin IMPACT, ta ƙaddamar da rarraba kayan...

Mafi Shahara