Labarai
Zamu Yi Aiki Tukuru Wajen Inganta Lafiyar Al’ummar Nijeriya – Lifidin Jama’a
Magatakadan Hukumar kula da lafiya Kofofin Jamata Najeriya CHPRBN Dr. Bashir Idiris Lifidin Jama’a ya bayyana aniyarsa ta inganta ayyukan ma’aikatan hukumar domin samar da ingantaccen kiwon lafiya a Najeriya.
Dakta Bashir Idiris ya bayyana haka ne a Abuja yayin wani taron murnar sake nada shi da shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya yi.
Ya ce hukumar na hada kai da gwamnatin tarayya wajen samar da duk wani kayan aiki don inganta tsarin kiwon lafiya a kasar nan.
Dokta Bashir Idiris ya kuma bayyana cewa daya daga cikin kalubalen da ke gaban fannin kiwon lafiya shi ne karancin ma’aikata sakamakon yadda ma’aikatan ki zurarewa zuwa kasashen waje don neman aiki mai gwabi. inda ya ce gwamnatin tarayya ta kaddamar da tsare-tsare na tabbatar da kyakkyawan yanayin aiki ga ma’aikatan lafiya a fadin kasar nan.
Don haka magatakardar ya yi kira ga ma’aikatan lafiya na al’umma da su ci gaba da yin aiki bisa ka’idojin sana’arsu domin ci gaban kasa.
Maryam Idris
-
Labarai3 days agoIran ta Tabbatar da Kisan Ayatollah Khamenei a Hare-haren Amurka da Isra’ila
-
Labarai4 days agoMajalisar Dokokin Jihar Kaduna Ta Amince da Kasafin Kudin Kananan Hukumomin Jihar na 2026
-
Labarai4 days agoAzumin Ramadan: Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu Ya Bada Tallafin Kudi ga Marasa Galihu
-
Labarai7 days agoUwargidan Gwamnan Zamfara Ta Kaddamar da Rabon Tallafin Ramadan ga Marasa Galihu
-
Labarai4 days agoBankin Raya Kasashen Afirka Zai Samar da Shirin Bunƙasa Aikin Noma a Jigawa
-
Labarai6 days agoWani Bam Kirar Hannu Ya Fashe a Kan Hanyar Gusau Zuwa Funtua
-
Labarai1 day agoGwamna Namadi Ya Raba Tallafin Ramadan ga Ma’aikata da Marasa Galihu
-
Labarai4 days agoMasarautar Hadejia ta Raba Zakkar Kayan Amfanin Gona da Dabbobi a Garin Unik
