Siyasa
Uwargidan Shugaban Majalisar Wakilai Ta Rabawa Dubannin Mata Atamfofi A Zaria
Uwargidan Shugaban majalisar wakilai Hajiya Fatima Abbas Tajuddeen ta raba dubunnan mata atamfofi a Zaria a wani yinkuri na taimakawa matan kasan nan.
An gudanarda Rabbi atamfofin ne a Zaria
Uwargidan Shugaban majalisar Hajiya Fatima Abbas Tajuddeen ta kuma baiwa kowace daga cikin matan naira dubu 2 domin samun saukin dinka atamfar a kokarinta na tallafawa mata a cikin al’uma.
Ta roki al’uma su cigaba da goyon baya da yi ma ‘yan majalisa addu’a domin samun nasarar samarda dokokin da zasu amfani rayukan jama’ar kasa.
Cikin waɗanda suka amfana akwai mata ‘yan jarida 10 daga Kaduna waɗanda suka yaba Wa uwargidan Shugaban majalisar Hajiya Fatima Abbas Tajuddeen bisa wannan yinkuri, sun sha alwashin mara mata baya wajen gudanarda da kyawawan shirye- shirye da zasu amfanar da jama’a kaitsaye.
Khadija Kubau
-
Labarai3 days agoIran ta Tabbatar da Kisan Ayatollah Khamenei a Hare-haren Amurka da Isra’ila
-
Labarai4 days agoMajalisar Dokokin Jihar Kaduna Ta Amince da Kasafin Kudin Kananan Hukumomin Jihar na 2026
-
Labarai4 days agoAzumin Ramadan: Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu Ya Bada Tallafin Kudi ga Marasa Galihu
-
Labarai7 days agoUwargidan Gwamnan Zamfara Ta Kaddamar da Rabon Tallafin Ramadan ga Marasa Galihu
-
Labarai6 days agoWani Bam Kirar Hannu Ya Fashe a Kan Hanyar Gusau Zuwa Funtua
-
Labarai4 days agoBankin Raya Kasashen Afirka Zai Samar da Shirin Bunƙasa Aikin Noma a Jigawa
-
Labarai1 day agoGwamna Namadi Ya Raba Tallafin Ramadan ga Ma’aikata da Marasa Galihu
-
Labarai4 days agoMasarautar Hadejia ta Raba Zakkar Kayan Amfanin Gona da Dabbobi a Garin Unik
