Labarai
Muna Mika Sakon Ta’aziyar Mu Ga Al’ummar Iran – Tinibu
Shugaban Kasa Bola Tinubu ya mika ta’aziyyarsa ga gwamnati da al’ummar Jamhuriyar Musulunci ta Iran bisa rasuwar shugaba Ebrahim Raisi; Ministan harkokin wajen Iran, Hossein Amir-Abdollahian, da wasu jami’ai a wani hatsarin jirgin sama mai saukar ungulu.
A cikin wata sanarwa da ya fitar, shugaba Tinubu ya bayyana bakin cikinsa game da wannan bala’in, ya kuma bayyana shugaba Raisi a matsayin shugaba mai kishin ci gaban kasar Iran.
Yayin da yake jajantawa iyalan wadanda suka rasu, shugaba Tinubu ya yi addu’ar Allah ya karawa al’ummar Iran zaman lafiya, kwanciyar hankali da ci gaba.
A madadin gwamnati da al’ummar Najeriya, shugaban ya tabbatar wa Jamhuriyar Musulunci ta Najeriya goyon baya da addu’a a wannan lokaci na bakin ciki.
Bello Wakili/Wababe
-
Labarai3 days agoIran ta Tabbatar da Kisan Ayatollah Khamenei a Hare-haren Amurka da Isra’ila
-
Labarai4 days agoMajalisar Dokokin Jihar Kaduna Ta Amince da Kasafin Kudin Kananan Hukumomin Jihar na 2026
-
Labarai4 days agoAzumin Ramadan: Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu Ya Bada Tallafin Kudi ga Marasa Galihu
-
Labarai7 days agoUwargidan Gwamnan Zamfara Ta Kaddamar da Rabon Tallafin Ramadan ga Marasa Galihu
-
Labarai4 days agoBankin Raya Kasashen Afirka Zai Samar da Shirin Bunƙasa Aikin Noma a Jigawa
-
Labarai6 days agoWani Bam Kirar Hannu Ya Fashe a Kan Hanyar Gusau Zuwa Funtua
-
Labarai1 day agoGwamna Namadi Ya Raba Tallafin Ramadan ga Ma’aikata da Marasa Galihu
-
Labarai4 days agoMasarautar Hadejia ta Raba Zakkar Kayan Amfanin Gona da Dabbobi a Garin Unik
