Labarai
Iran ta Tabbatar da Kisan Ayatollah Khamenei a Hare-haren Amurka da Isra’ila
Gwamnatin Iran ta tabbatar da mutuwar Ali Khamenei, bayan ikirarin farko da shugaba Donald Trump ya yi na kisan jagoran addinin a hare-haren da Amurka da Isra’ila suka kai a sassan kasar Iran.
A sanarwar da kafar yada labaran Iran ta sanar, ba a bayyana yadda aka kashe jagoran addinin ba da kuma wanda zai gaje shi.
Majalisar koli ta tsaron kasar Iran ce ta tabbatar da mutuwar Khamenei tana mai zargin Amurka da Isra’ila, kamar yadda sanarwar ta bayyana.
Sanarwar ta ce shahadar Khamenei za ta kasance mafarin “yaki da azzalumai”.
-
Labarai4 days agoMajalisar Dokokin Jihar Kaduna Ta Amince da Kasafin Kudin Kananan Hukumomin Jihar na 2026
-
Labarai4 days agoAzumin Ramadan: Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu Ya Bada Tallafin Kudi ga Marasa Galihu
-
Labarai6 days agoUwargidan Gwamnan Zamfara Ta Kaddamar da Rabon Tallafin Ramadan ga Marasa Galihu
-
Labarai6 days agoWani Bam Kirar Hannu Ya Fashe a Kan Hanyar Gusau Zuwa Funtua
-
Labarai3 days agoBankin Raya Kasashen Afirka Zai Samar da Shirin Bunƙasa Aikin Noma a Jigawa
-
Labarai3 days agoGwamnatin Jigawa ta Gargadi ‘Yan Kwangila Kan Ingancin Abincin Ramadan
-
Labarai3 days agoMasarautar Hadejia ta Raba Zakkar Kayan Amfanin Gona da Dabbobi a Garin Unik
-
Labarai4 days agoHukumar Alhazai ta Jigawa ta Jinjinawa Hukumomin Tsaro Bisa Goyon Bayan da Suke Ba Ta
