Iran ta gudanar da jana’izar mutum 60, ciki har da kwamandojin sojinta da masana nukiliya da Isra’ila ta kashe a kwana 12 da suka yi suka...
Gwamnatin tarayya na aiki tukuru don hana zuwa kasashjen wajen Neman ta hanyar karfafa tsarin kiwon lafiyar kasar. Rajistara Hukumar Kula da Lafiya ta Al’umma...
An yi kira ga al’ummar Musulmi da su yi aiki da addinin Musulunci daidai da koyarwar Alkur’ani da Sunnar Annabi Muhammad. Imam Abubakar Ali-Kamal ya...
Kwamitin sasanta rikicin manoma da makiyaya na jihar Jigawa ya yi kira ga kananan hukumomin jihar da su ci gaba da hana keta haddin filayen kiwo...
Jam’iyyar (APC) ta tabbatar da murabus din shugabanta na kasa Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ba tare da bata lokaci ba. A wata sanarwa da sakataren...
‘Yan Sanda a birnin Los Angeles da ke Amurka sun ce sun yi nasarar kama mutane da dama, bayan da aka shiga rana ta biyar ana...
Gwamnatin Jihar Kano ta kaddamar da wani kwamitin musamman domin bincike da kuma kula da abubuwan da suka biyo bayan gobarar da ta tashi a kasuwar...
Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa tana aiki tukuru wajen kammala aikin hanyoyin da ta gada masu tsawon kilomita dubu talatin da shida a fadin Najeriya. Minista...
…Yadda Juyin dandazon Taimakon Jama’a na Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa Ke Sauya Rayuka da Siyasa a Fadin Jihar Kano By Shariff Aminu Ahlan A wannan zamani...
Kungiyar Ma’aikatan Ƙananan Hukumomi ta Najeriya (NULGE), reshen Malam Madori, ta yaba da kokarin Shugaban Karamar Hukumar, Salisu Sani Garun-Gabas, bisa bayar da gudunmawar naira miliyan...
Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kaduna, Rt. Hon. Yusuf Dahiru Liman ya bi sahun sauran al’ummar Musulmi ta duniya domin bikin murnar babbar Sallah. A jawabinsa da...
Hukumar Kula da Sufuri ta Jihar Kaduna tace shirin Bus Rapid Transit BRT da ake shirin kaddamarwa zai taimaka matuka wajen rage kudaden sufuri ga...
Mazauna unguwar da asibitin kula da ido ta kasa yake wato Mahuta da ke jihar Kaduna sun amince da Gwamna Uba Sani ya zarce karo...
Rundunar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta jaddada haramcin gudanar da hawan Durbar na shagulgulan Babbar Sallah. Wannan sanarwar na cikin wata takarda da jami’in hulɗa...
Alhazan Jihar Jigawa sun fara ayyukan hajji cike da kwarin gwiwa yayin da aka kaisu Mina daga birnin Makkah, inda za su wuce zuwa Dutsen Arafat...