Daga Usman Muhammad Zaria An bayyana rashin tsaftar muhalli a matsayin babbar hanyar haddasa matsalolin lafiya a cikin al’umma. Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu, Dokta Builder...
Daga Usman Muhammad Zaria Hukumar Kula da Yara ta Majalisar Ɗinkin Duniya (UNICEF) ta yi kira da a dauki matakan gaggawa domin inganta ayyukan ruwa, tsafta...
Daga Usman Muhammad Zaria Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Jigawa ta bayyana cewa maniyyata masu cikakkiyar lafiya ne kadai za a lamincewa zuwa aikin Hajjin...
Daga Ibrahim Suleiman Hukumar Kula da Lafiya da Cututtuka Masu Yaduwa ta Kasa (NIPHID), da ke Saye a karamar hukumar Zariya ta jihar Kaduna, ta gudanar...
Usman Muhammad Zaria Ma’aikatar Lafiya ta kasa karkashin shirin kula da lafiya na SWAP ta fara aikin daukar Jami’an Kula da Lafiya na Ƙasa wato (National...
Daga Bello Wakili Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya sanar da sauya sunan Jami’ar Kiwon Lafiya ta Tarayya dake Azare a Jihar Bauchi, domin girmama marigayi shahararren...
Ƙungiyar ‘Yan Jarida ta Nijeriya (NUJ), Reshen Jihar Kaduna, ta karrama Daraktar Asibitin Kula da Cututtukan Kwakwalwa na Tarayya da ke Kaduna, Farfesa Aishatu Yusha’u Armiya’u,...
Daga Usman Muhammad Zaria Aikin rigakafin watan Disamba a karamar hukumar Sule-Tankarkar ta jihar Jigawa ya samu gagarumar nasara, yayin da iyaye suka fito kwansu da...
Kananan yara sama da 93,200 ne ake sa ran yiwa allurar rigakafin cutar shan Inna da ake gudanarwa a Karamar Hukumar Ringim ta Jihar Jigawa. Kazalika,...
Karamar hukumar Birnin Kudu dake Jihar Jigawa ta bada tabbacin ci gaba da kulawa da harkokin rigakafi da kiwon lafiya baki daya. Shugaban karamar hukumar, Builder...
Daga Bello Wakili Najeriya ta ƙarfafa ƙoƙarinta na kawar da cutar HIV nan da shekarar 2030, inda Uwargidar Shugaban Kasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta yi kira...
Daga Usman Muhammad Zaria Gwamnatin Jihar Jigawa ta kammala shirye-shiryen yi wa yara sama da miliyan daya da rabi ‘yan ƙasa da shekaru biyar allurar rigakafin...