Daga Bello Wakili Majalisar Matan Shugabannin Kasashen Afirka OAFLAD ta karrama Uwargidan Shugaban Ƙasar Nijeriya, Oluremi Tinubu sakamakon gudunmawar da take bayarwa wajen bunƙasa ilimin ‘ya’ya...
Daga Usman Muhammad Zaria Gwamna Umar Namadi ya sake jaddada kudirin gwamnatinsa na ba da kulawa, ƙarfafawa da tallafawa fitattun ‘yan asalin jihar a fannoni daban-daban...
Daga Usman Muhammad Zaria Ma’aikatan lafiya na BKD-HEALTH sun karrama shugaban karamar hukumar Birnin Kudu, Dr. Builder Muhammad Uba, bisa shugabanci nagari da kuma daukar matasa...
Daga Usman Muhammad Zaria An bayyana rashin tsaftar muhalli a matsayin babbar hanyar haddasa matsalolin lafiya a cikin al’umma. Shugaban Karamar Hukumar Birnin Kudu, Dokta Builder...
Daga Usman Muhammad Zaria Hukumar Kula da Yara ta Majalisar Ɗinkin Duniya (UNICEF) ta yi kira da a dauki matakan gaggawa domin inganta ayyukan ruwa, tsafta...
Daga Usman Muhammad Zaria Hukumar Jin Daɗin Alhazai ta Jihar Jigawa ta bayyana cewa maniyyata masu cikakkiyar lafiya ne kadai za a lamincewa zuwa aikin Hajjin...
Daga Ibrahim Suleiman Hukumar Kula da Lafiya da Cututtuka Masu Yaduwa ta Kasa (NIPHID), da ke Saye a karamar hukumar Zariya ta jihar Kaduna, ta gudanar...
Usman Muhammad Zaria Ma’aikatar Lafiya ta kasa karkashin shirin kula da lafiya na SWAP ta fara aikin daukar Jami’an Kula da Lafiya na Ƙasa wato (National...
Daga Bello Wakili Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya sanar da sauya sunan Jami’ar Kiwon Lafiya ta Tarayya dake Azare a Jihar Bauchi, domin girmama marigayi shahararren...
Ƙungiyar ‘Yan Jarida ta Nijeriya (NUJ), Reshen Jihar Kaduna, ta karrama Daraktar Asibitin Kula da Cututtukan Kwakwalwa na Tarayya da ke Kaduna, Farfesa Aishatu Yusha’u Armiya’u,...
Daga Usman Muhammad Zaria Aikin rigakafin watan Disamba a karamar hukumar Sule-Tankarkar ta jihar Jigawa ya samu gagarumar nasara, yayin da iyaye suka fito kwansu da...
Kananan yara sama da 93,200 ne ake sa ran yiwa allurar rigakafin cutar shan Inna da ake gudanarwa a Karamar Hukumar Ringim ta Jihar Jigawa. Kazalika,...